*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*
*NA MRS SADEEQ✍🏻*
*ummu Meenal*
*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O.G*
*Sadaukarwa ga yarinya ta meenal Allah ya baki lafiya kamar sauran lafiyayyun yara*
*Ina alfahari daku ma'kiyana yo ai saidaku nakeci gaba 😂, inason kusani Ana mugun tar🤝🏻*
*INA GODIYA DA KULAWA*
*Anty maimunath o.g*
*namesy sainah ummu Meenal*
*sis naja'at*
*sainah Mrs abubakar*
*rukyn mamah*
*zully💋💋*
*Masoyana masu yimun magana ta pc kuyi haquri nasan wasunku zasuga ban ansa musu ba wallahi network yana bani matsala,*
*ma'kiyana nabaku page ďin nan kyauta🤣*
*Page 31-35*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Khady ta yaye bargon tana kallon ashraf wanda yake tsaye kanta ranshi A 'bace yana kallon ta,
Dariya ta k'ara yimashi sannan tace " idan kagama tsayuwar saikaje kasiyomun always ina jiranka",
Ashraf A saboda takaici baice mata komai ba , juyawa yayi ya koma falo ya kwanta yana mai nadamar 'Kyale ta da yayi A daren jiya, wata zuciyar tashi tace , ai dayake ba tabbata zatayi tana period ďin ba, da wannan sa'ke-sa'ken yasamu barci yayi awon gaba dashi ,
Da safe matar yaya da kanta ta kawo masu breakfast bata daďe tana knocking ba ashraf yaje ya buďe ,
Yayi-yayi da matar yaya tashigo cikin gidan Amma ta'ki shiga sai cewa tayi zata dawo anjima dan yanzu tasan amarya barci takeyi,
Ashraf ba 'kara cemata komai ba tayi tafiyar ta shi kuma ya shigo da breakfast ďin ciki,
Ashraf bai daďe da fita ba saigasu nana Sun shigo ita da 'kawayen ta , nana ce mai saurin tambayar ta ya kikaji A daren jiya ,
Dariya khady tayi sannan tace " ai infaďa maki ashraf babu abunda ya shiga tsakanina dashi, bakusan wani abu ba ?"
Dukansu sukace saikin faďa ,
"Ashraf jiya saura kaďan yayi reaping ďina , wayo nayi mashi nace danAllah ya bari sai gobe aiko yau koda natashi sallan asuba sai ganin jini nayi , aiko bakiga yanda yakejin haushi ba ,
Nana wani irin daďi taji jin cewa babu abunda ya shiga tsakaninsu ,
Wasu kuma suna cewa , kedai khady kiji tsoron Allah kibawa bawan Allah ha'kkinshi ,
Suna cikin firan ne saiga ashraf ya shigo gidan , ganinsu nana ne yasa ya juya saboda shi A rayuwar shi ya tsane ta dan tacika rawar kai ,
Bayan Sun fita ba daďewa saiga ashraf ya shigo ita kuma lokacin bata daďe da fitowa daga wanka ba tana ďaure da towel shigowar shine yasa ta kauda kanta,
Ganin ta haka yasa gaba ďaya sha'awar shi ta motsa daman tana kusa, jin yayi kamar yaje ya rungume ta Amma yasan halinta idan yaje bazai samu haďin kai ba ,
Kasa ha'kura yayi da zuwa wajenta dan haka tana cikin shafama 'kafar ta mai yayi saurin isowa wajenta ya runugume ta tsammm A jikinshi,
Turo ďan 'karamin bakinta tayi zata fara yimashi tsiwa shi kuma yayi saurin saka nashi bakin ya fara shan bakinta kamar yasamu lollipop,
Kasa magana tayi saboda bakinta yana cikin bakinshi sai dai tarin'ka mutsu-mutsu tana 'kokarin 'kwatar kanta Amma takasa ,
Ganin haka yasa ashraf ya ďauketa ya ďora ta kan gado yayi mata rumfa yana kissing ďin ta,
Ita kanta saida taji tsigar jikinta ta tashi saboda ashraf gwani ne wajen sarrafa khady,
Amma duk da haka khady tana 'kokarin tureshi tana cewa " yau Naga ikon Allah iskanci da rana tsaka "
Kallon fuskarta yayi yace " dan Allah khady kudaure kibani ha'kkina wallahi ina cikin wani hali ",
" ina period ďin kake cewa inbaka ha'kkin ka ? "
Lumshe idanu yayi yana sha'kar 'kamshin Jikin ta baice mata komai ba yaci gaba da romance ďin ta,
Saida taga ya fita hayyacin shi sosai sannan ta ture shi iya 'Karfin ta tace " na lura so kake ka taka dokar Allah ",
Kallonta yayi da shanyayyin idanuwanshi yace " khady nasan yin sex a halin da kike ciki yanzu haramun ne, Amma kisani wasa dake ba haramun bane ",
Yatsine fuska tayi tace " to bazanyi wasan ba ko dole ne?"
"Amma inason kifaďa mun kwana nawa kikeyi kina period? "
Bata bashi ansa ba tayi saurin ďaukar kayan da zatasa ta shiga toilet tasa key anan ta canza kayan,
Ashraf ya zauna bakin gado ya dafe kanshi yanajin tsantsar sha'awar khady da zata yarda da ko jikinta ya ta'ba yaji daďi,
*BAYAN SATI 'DAYA*
Yau sati ďaya da yin auren ashraf da khady Amma har yanzu khady bata canza daga yadda take ba saima abunda ya 'Karu , kuma har yanzu idan ya nemeta sai tace mashi bata gama period ba, Always kuwa ya siyo sunkai biyar dan dagan gan take cewa ta 'kare kuma bata 'kare ba,
Ashraf yagaji da yanda khady take cewa har yanzu bata gama period ba kuma gashi baisan yawan kwanakkin period ba dan haka ya tashi yaje har gidan matar yaya ya tambaye ta, kwana nawa mace take tana period? ,
Matar yaya ta tsura mashi idanu tanason tagano wani abu a tattare da ashraf,
Kallonshi tayi cikin kulawa tace , " ashraf shi period da kake gani kowace mace da yanayin yanda period ďinta yakeyi mata, wasu kwana uku wasu huďu wasu biyar kai wasu har sati yanayi masu ",
Ashraf cikin damuwa yace " matar yaya ranar da aka kawo khady cikin dare period ďin ta yazo yau sati ďaya kenan Amma had yanzu tace bai tsaya ba ",
Matar yaya saura kaďan tayi dariya saboda yanayin yanda yake maganar kamar wani maraya cikin ranta tace khady ta mayar da ashraf maraya Amma A fili kuwa cewa tayi
" Kaci gaba da ha'kuri mayb ita nata yana daďewa ne ",
Shiru yayi ya dafe kanshi baice komai ba daga 'karshe ya tashi ya shiga cikin gidan nasu dan ya gaishe da iyayen shi,
Khady kuwa period ďin ta kwana uku yayi mata Amma saboda rashin tausayi sai tayi fretending da cewa har yanzu bai ďauke ba, aiko yau asirinta ya tonu,
Lokacin da ashraf ya dawo gida shigarshi ďaki kenan sai yaga khady tana sallah ishsha, ita kuma gaba ďaya batasan ya shigo ba dan hankalinta yana kan sallah datakeyi,
Shi kuma anan yayi tsaye yana kallonta cikin ranshi yanajin wani irin daďi da tunanin yanayin da zasu shiga idan tagama sallah,
Ita kam khady saida tagama sallah ta tagama addu'oin ta tashin da zatayi dan ta naďe sallaya sai ganin ashraf tayi tsaye A kanta ,
Gabanta ne faďi tayi saurin dafe 'kirjin ta tana zare idanu, ashraf ya matsa daf da ita anshi sallayar daga hannunta ya ajiye inda ake ajiyewa,
Khady sai 'yan kame-Kame takeyi, shi kuma baice mata komai yaje inda take ajiye mashi abinci ya zuba abincin shi yanaci A nutse, bayan yagama cin abincin ne yaje falo ya kunna tv yana kallon news,
Khady dataga baice mata komai ba ya fita harkar ta itama saita saki Jikin ta tacire less ďin da yake jikin ta tasa sleeping dress doguwar riga tayi kwanciyar ta taja bargo saboda sanyin da akeyi,
Saida ashraf ya tabbatar tayi barci sannan ya kashe tv daman hankalinshi baya kanta yana kan khady ne,
Zuwa yayi ya hau gadon yana lalabar ta kasancewar ďakin akwai ďan duhu, khady tana cikin barci sai jin tayi An rungumeta ta baya,
Juyowar da zatayi da niyyar tayi magana ashraf yasa bakinshi cikin nata yana lollipop hannunshi kuma yana murza brees ďin ta ďayan hannunshi kuma yana 'kasan maranta,
Duk taurin kan khady saida taji tsigar jikinta ta tashi yarrrrr Amma data tuna cewa ashraf yau zai iya sex da ita sai taji gabanta ya faďi ta yun'kura iya k'arfinta da niyyar ta tashi Amma takasa,
Ashraf kam zamu iya cewa zuwa yanzu ya fita hayyacin shi burin shi bai wuce yajishi a fadar ta ba,
'Ko'Karin cire mata 'yar rigar jikinta yakeyi Amma khady bata bashi damar yin hakan ba saboda tari'ke rigar,
Ashraf dayaga tana yimashi gardamar cire rigar A zuciye ya yaga rigar tun daga sama har 'kasa ya rabata biyu ,
'Kara ruďewa yayi dayaga khady daga ita sai pant, ashraf yayi jifa da rigar da ya yaga ya tallabota ya rungumeta yana 'ko'karin cire pant ďin da yarage a jikinta,
Khady da taga ashraf dagaske yakeyi yau ba sassauci saita fashe da kuka tana bashi ha'kuri waiya 'kyaleta ,
Shikam ashraf ko sauraronta bayayi saima cire wandon shi da yayi, khady hankalinta ya 'kara tashi lokacin dataga joystick ďinshi saura kaďan ta sume saboda firgita da tayi,
Cikin kuka tace " dan Allah ashraf kayi ha'kuri wallahi tsoro nakeji "
Ashraf ya ďago jajayen idanuwanshi saboda tsananin sha'awa suka koma ja muryanshi A can 'kasa-'kasa yace " wallahi khady yau sai kiyi ha'kuri Amma bazan cuci kaina a daren yau ba,...........
*muje zuwa danjin cigaba*
*ummu meenal ce ✍🏻*
No comments:
Post a Comment