*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*
*NA MRS SADEEQ✍🏻*
*Ummu meenal*
*🌟GORGEOUS WRITER'S FORUM🌟*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among the best,*
https://www.facebook.com
*DEDICATED*
*ANTY MAIMOUNATH O.G*
*masoyana ina baku ha'kuri akan jina da kukayi kwana biyu banida lafiya ne shiyasa banyi typing ba,*
*Masu kirana da masu yimun test duk ina godiya soaai Allah yabar zumunci🤝🏻*
*Up*
*Up*
*Up*
💃💃💃
*Congratulations MY SISTER NERJA'ART, ina tayaki farin cikin kammala littafinki mai suna K'ADDARA CE, gaskiya littafin ya faďakar damu sosai kuma ya nishaďantar, fata na Allah yabaki ladan faďakarwa kuskuren ciki kuma Allah ya yafe mana,*
*page 71-75*
*BISMILLAHIR RAHMANIRRAHIM*
A ranar matar yaya wuni tayi a gidan Khady tana 'kara bata shawarwarin yanda zata kula da mijinta da yanda zata ďauke hankalin shi ga wacce ýa mace,
Sai kusan mangrib sannan tayi sallama da khady zata tafi gida,
Khady ta yamutse fuska tace" Anty yaufa saina rakaki harki samu napep sannan in dawo ",
Tayi maganar tana ďauko mayafin after dress ďin jikin ta,
Matar yaya cikin tsokana tace" Ai kawai kiyi zamanki karki wahalar da kanki kinsan mai ciki anfison ta huta abunta ",
Khady ta zaro idanu haďe da dafe 'kirji, sai kuma taji kunya takasa yimata magana,
Saurin fita daga gidan tayi tana faďin , Anty kiyi sauri gani a 'kofar gida,
Khady tabawa matar yaya dariya dan haka itama batace mata komai ba har suka bar gidan,
Basu daďe da zuwa bakin titi ba saiga napep anan khady tayi mata bankwana matar yaya ta shiga napep ďin ita kuma ta juya zuwa cikin layin gidansu,
Tana cikin tafiyar ne sai taji alamun tsayuwar mota a bayan ta,
Gabanta ya faďi dukda batasan mai motar ba asalima bata juyo ba balle ta kalleshi,
Tafiya taci gaba dayi Amma dukda haka gabanta bai daina faďuwa ba saboda motar tana binta a hankali,
Sauri tafarayi shima mai motar ya ďan 'kara gudun motar shi,
Mai motar ya tsaya dai dai gaban da khady zata wuce yayi shu umin murmushi yace
"Khady kenan naga kamar kinajin tsoro na ? ",
Saurin kallonshi tayi jin ya ambaci sunan ta sai tayi saurin kallonshi harda ďan 'kara sunkuyowa saboda taga fuskar shi da kyau,
Kallonshi take sosai ko zata tuna inda tasanshi Amma bataga alamar tasanshi ba,
A dai dai Lokacin da Ashraf yake shigowa ta layin gidan abunda ya ďaure mashi kai ganin Khady tana magana da wani a cikin mota harda ďan sunkuyawa,
Ita kuma anata 6angaren duk bata lura da Ashraf ba , bayan ta 'kare mai motar kallo sai tace mashi" Dan Allah karka sake kiran sunana saboda ni bansanka ba ",
Murmushi mai motar yayi yace " kitsaya kiji koni Waye mana "
Ashraf ranshi ya 6aci saboda yana ďayan gefen abunda ya 'kara bashi murmushin da mai motar yayima khady, wato har yaga fuskar da zaiyi matamurmushi kenan,
Kallon kayan jikin ta yayi yaga gyelen after dress ne ta yafa a kafaďar ta tayi masifar kyau, nan take yaji kishin ta, da sauri ya fara tafiya zuwa inda khady take tsaye,
Ita kuma a lokacin tana yima mai motar nan gargaďi akan ya 'Kyale ta karya 'kara binta , kamar ance ta juya bayan ta taga Ashraf ya nufo wajen da take tsaye ranshi a 6ace kamar mayunwacin zaki,
Gaban khady ya tsananta faďuwa anan ta daburce saboda ganin yanayin da Ashraf yake tasan akwai rigima,
Shi kuma mai motar nan dayaga yanda khady ta daburce hakan ya tabbatar mashi da cewa Wanda yake zuwa wajen su shine mijin ta,
Shima sai yayi kamar ya tsorata da ganin Ashraf sai ya ďaga murya dan Ashraf yaji yace " khady kiyi saurin shiga gida ga Ashraf nan ya dawo karya ganki anan ", yana gama faďin haka yayi saurin yima motar shi key da sauri yabar gurin,
Khady ta 'kara ruďewa saboda maganar da mai motar nan yayi mata na cewa tayi saurin barin gurin, da sauri ta juya ta kalli inda wanda yake a zuciye yana sauri yazo wajen su,
Da sauri khady ta juya zuwa gidansu harda ďan gudun ta, tana shiga gidan bedroom ďin ta tashiga tana kuka tana dana sanin fitar ta a gidan,
Ran Ashraf ya 'kara 6aci shima da sauri ya shiga gidan, har bedroom ďinta ya iske ta,
Kuka takeyi sosai kamar ranta zai fita, ganin Ashraf ya shigo bedroom ďin ne yasa gabanta ya 'kara faďuwa nan take ta 'kara fashewa da sabon kuka tana faďin , " wallahi Ashraf ban sanshi ba ban ta6a ganinshi ba sai yau ",
Ashraf ya 'karaso wajen ta ya dam'ki gashin kanta wanda yake a bayyane,
'Kara sosai khady takeyi tana faďin " Ashraf dan Allah gashina wallahi da zafi ",
Ashraf ya 'kara Jan gashin kanta da gan gan ita kuma sai kuka takeyi tana bashi haquri,
Saida ya gaji dan kanshi nannan ya saki gaahin kanta cikin 6acin rai yace " uban waye naganki dashi tsaye kuna magana harda le'ka mashi window? "
Cikin kuka tace" wallahi Ashraf ban sanshi ba nima yanzu na haďu dashi ",
A zuciye Ashraf yace" ubanwa yace kisaka gyale? Bana hanaki saka gyale ba ? Dubi Gyalen da kikasa ďan 'karami wannan shine Mutuncin ki ? " ,
Girgiza kanta takeyi alamun yayi ha'kuri Amma idan shi ya rufe sai masifa yakeyi mata kamar zai cinye namanta ďanye,
Cikin ďaga murya yace" Waye yabaki izinin fita a nan gidan ? "
Cikin kuka khady tace " Anty ce tazo shine naje nayi mata rakiya wajen dawowa saiya tareni yana yimun magana ",
Ashraf ya tsura mata shanyayyun idanunshi cikin nata yanason gane gaskiyar lamarin,
Khady cikin kuka tace" wallahi kayarda dani ban ta6a ganinshi ba ", ta 'karasa maganar tana hawaye,
Kallonta yayi cikin ranshi ya fara yarda da maganar ta saboda shi 'kwararran lauya ne yanada saurin gane gaskiya ko kuma mai lafi,
Baice mata komai ba ya ďauki wayoyinshi yabar gidan,
Hakan yabawa khady haushi ganin ya ďauki wayoyin shi yabarta A gida ,
Nan take zuciyar ta tafara bata cewa Ashraf wajen nana zaije,
Kuka tafashe dashi tana faďin nana kin cuce ni Allah ya isa tsakanina dake,
Cikin hasala khady tayi saurin ďauko wayar ta saboda bazata iya 'Kyale nana ba dole yau tasan cewa tana sane da duk wani makircin da take haďa mata,
Number nana tayi dialling ranta a 6ace,
Saida tayi ringing sau biyu sannan nana ta ďauka tana faďin" 'kawa ta kwana biyu kin 6uya? "
Ran khady ya 'kara 6aci sosai dan haka tayi saurin cewa " macuciya munafuka to inason kisani Asirinki ya tonu, wato ke mijina kikeso ko ? To wallahi miji na yafi 'KARFIN KI miji na bazai ta6a auren ki ba ",
Nana tayi dariyar mugunta tace" banza waike da kin ďauka cewa ke kaďai kikeda Ashraf? To inason kisani yanda kika auri Ashraf haka nima saina aure shi , ko kin'ki ko kinso saina aure shi saboda ina sonshi ",
Khady ta 'kara hasala kamar zatayi kuka tace" insha Allah bazaki ta6a auren Ashraf ba aniyarki ta koma kanki banza kawai " sai tayi saurin kashe wayar saboda batason ta 'kara jin muryan nana ,
Tana kashe wayar saita fashe da kuka ,
Tana cikin kukan ne sai taji sallamar Ashraf ya shigo yayi tsaye kanta yana mamakin wai har yanzu bata daina kukan ba,
Cikin kuka ta ďago fuskar ta duk hawaye tace " dan allah Ashraf kayarda dani wallahi ban San wannan mutumen ba kuma ban ta6a ganinshi ba ",
'Karasawa yayi kusa da ita ya zauna ya ďago fuskar ta yace " nayarda baki sanshi ba amma ya akayi yasan sunanki kuma ya akayi yasanni ?"
" nima nayi mamakin yanda akayi yasan sunana, kuma dalilin dayasa yaganeka shine lokacin da na ganka jikina ne ya fara rawa saboda naji tsoron karkayi zaton wani abu, to anan ya gane kai mijina ne ", ta 'karasa muryan ta tana rawa alamun kuka,
Khady tabawa Ashraf tausayi Amma A fili bai nuna mata ba,
'Kara ďaure mata fuska yayi kamar bai ta6a dariya ba yace " inason kifaďamun wanda yabaki izinin fita ?"
Shiru tayi tarasa abunda zatace mashi sai can tace " Anty fa nayima rakkiya ",
Fuskar shi A ďaure yace " daga yau ko waye yazo gidan nan ban yarda kiyiwa kowa rakkiya ba, idanma zakiyi rakkiya to iyakarki get , idan kuma rakkiyar kike bu'kata kiyi to kikirani a waya idan na baki izini sai kije idan kuma banyarda ba saiki ha'kura ",
Kallonshi takeyi tana mamakin iko irin na Ashraf komai saiya nuna cewa yafi karfin gida shi ,
A fili kuwa cewa tayi " insha Allah bazan sake ba kayi haquri ",
Ashraf baice komai ba ya tsura mata idanu,
Amma A ranshi yana mamakin mai motar nan yana tunanin wanda ya turoshi A fili kuwa cewa yayi yabarwa reader's su nema mashi wanda ya turo mai motar nan wajen khady harda faďin sunan khady,
Ashraf ya jawo khady jikinshi ya rungume tsamm yanajin ďumin jikin ta musamman sanyin da akeyi yau kamar jaura ta wuce,
Khady shiru tayi bata mayar mashi da martani ba saboda ta gaji da Abu irin na Ashraf kullu abu ďaya,
Kallon ta yayi yace " kin gaji dani ko ? Shiyasa nakeson in auri nana nasan ita bazata gaji daniba ",
Saurin kallonshi tayi ido cikin ido tace " nifa bance nagaji da kai ba ", tafaďa a shagwa6e ,
Hannun ta tasa tafara cire mashi botiran rigarshi nan take yaji tsigar jikinshi tafara tashi jikinshi ya fara rawa shima ya zuge mata zip ďin rigar ta,
Wani shock taji A jikinta saboda Ashraf gwanine wajen sarrafa ýan mata,
Ashraf yana zuge mata zip ďin rigar ta ya manna bakinshi kan bress ďin ta yana tsotsa ďayan hannun kuwa yana kan ďayan bress ďin ta,
Khady kuwa sarrafa Ashraf takeyi son ranta shi kuma duk yabi ya ruďe sai sambatu yakeyi mata yanajin kanshi a wace duniya yake,
Bakinshi yasa cikin nata suka fara lollipop ďin juna kamar zasu cinye junansu ba kamar Ashraf da ya 'kosa ya shige ta,
Ihun daďi Ashraf yafarayi lokacin da ya shige cikin fadar ta hmmm A kullum khady ni ima take ' karawa Dan haka idan tana kusa dashi bazai iya 'kyaleta ba nan ma yana tausaya mata ne,
Ya daďe A kanta yana sex khady tun tanajin daďin abun harta gaji tafara kuka daman haka takeyi mashi,
Ashraf yana tsaka dajin daďin shi sai jin kukan khady yayi, daman yasaba da kukan ta idan tanayi saiyasa bakinshi cikin nata, yanzu kuwa cewa yayi
"Gaskiya khady ke ragguwa ce wallahi bazan iya ha'kura ba saina gama, idan kuma bazaki iya ďaukar nauyin sha'awa ta ba to zan auro nana ",
Rufe mashi baki tayi da hannunta tace " Aini bance na gaji ba ", ta 'karasa maganar muryanta na rawa,......
*Ummun meenal ce✍*
No comments:
Post a Comment