*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*
*NA MRS SADEEQ✍🏻*
*ummu Meenal*
*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*
*page 51_56*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
Ajiye wayar yayi yana tunanin duk wadda ta turo mashi text ďin nan to tasan khady, Amma idan batasan khady ba to yaza'ayi tasan Khady bata sona?,
Wurgar da wayar yayi kan kujera bai bata ansa ba kuma anan ya daina tunanin Texas ďin wayar , Kallon Khady ya'karayi sai yaga ita gaba ďaya hankalin ta yana kan wayar ta da alama chat takeyi,
Abun yabashi haushi gashi kuma ita yake jira dan yanason yau yakaita gidan iyayen shi zasu gaisa daganan ta wuce gidan su,
Ashraf ya tashi A zuciye yaje inda take ita kuma duk bata sani ba hankalin ga yana kan chat ďin da takeyi,
Fizge wayar yayi yana duban wayar dan yaga ko dawa take ,
Kallon screen ďin wayar yayi yaga ashe da nana take chat ,
Ran Ashraf ya 6aci sosai dan rainin hankalin yayi yawa,
Ace shi A matsayin shi mijin ta bazai faďa mata magana taji ba, ya hana ta duk wata hulďa da nana Amma bata daina ba, sannan yanzu ma A gabanshi take chat da nana har tana faďa mata sirrin zaman su ita kuma nana tana 'kara zuga ta,
Abunda ya 'kara bawa Ashraf haushi shine yanda Khady take bawa nana labarin kwanciyar Aurensu ita kuma nana tana tunzurata akan karta yarda ya 'kara kwanciya da ita,
Ashraf bai gama karantawa ba takaici ya cika shi baisan lokacin da ya buga wayar da 'kasa ba nan take ta tarwatse,
Khady cikin hasala ta mi'ke tsaye tace " lallai ma Ashraf dan bakasan darajar waya na bane shine zaka tarwatsa mun ko ? To wallahi saika biyani waya na kuma irin tawa nakeso dan karkaje kasiyomun wadda nafi 'karfin ",
Ashraf jin yayi kamar ya haďiye zuciya ya mutu saboda takaici, Kallon Khady yayi yace " Ni banace banason Ala'kar ki da nana ba ? To kisani idan baki rabu da nana ba nan gaba ba, sai kinyi kuka da hawayen ki ",
Kallonshi tayi of and down tace " kai malam kasani ni anan gidan zaman iyaye na nakeyi ba wai dan ina Sonka ba , Dan haka baka isa kasamun dokoki ba inbi, kuma nana bazan rabu da ita ba ",
Tana cikin faďawa Ashraf banzayen maganganu saiga nana ta kirata da 'karamar wayar tace , Naga kin sauka babu ko sallama,
Khady ta kalli Ashraf tace " wallahi wannan ďan rainin hankalin ne ya tarwatsa mun waya ",
Ashraf ranshi A 6ace ya rasa abunda zaiyi A zuciyar Shi yana aiyana lallai dole ne ya raba khady da nana,
Kallon Khady yayi lokacin tagama waya da nana tana haďa wadda ya tarwatsa mata, Ashraf cewa yayi
" Khady daga yanzu ni Ashraf nace bazaki sake zuwa makaranta ba na hanaki zuwa skull ",
Gabanta ya faďi saboda khady A duniya tanason tayi karatu mai zurfi shiyasa bataso tayi aure yanzu ba,
Kallon fuskar shi tayi taga babu alamun wasa kuma taganshi cikin 6acin ran da bata ta6a ganinshi ba,
Zatayi magana Asraf ya ďaga mata hannu alamun tayi shiru, bata 'kara magana ba tashiga bedroom ta ďauko ďan 'karamin Gayle , Ashraf ya kalleta yace
" Ni A tsarina bazaki ta6a saka gyale ba A gida na , ina hijaban ki? "
Batace mashi komai ba ta koma ďaki tana gunguni taje ta ďauko hijabin ta na cikin lefe dan bata ta6a sawa ba,
Lokacin da Khady ta saka hijabin sai taganshi har 'kasa , tayi saurin kallon Ashraf wanda har yanzu babu walwala A fuskar shi, shi kuma ya ďauke kanshi,
(Masu 'korafi suna tambaya ta wai Ashraf Aikin me yakeyi to suyi ha'kuri na manta ban faďa maku aikin da yakeyi ba, Ashraf lauya ne kuma yana A 'kal'kashin wani ne, ina fatar kun gane? Yauwa😀)
Lokacin da su Khady suka fito gida napep suka hau da Ashraf yayi niyyar su hau mashin ďinshi sai tace ita bazata iya ba akwai sanyi shine suka hau napep,
Gidansu Ashraf suka fara zuwa , Ashraf yayi mata jagora har ďakin mamanshi dukda cewa tasan ko ina a cikin gidan ,
Khady cikin kunya ta gaishe da maman Ashraf, ita kuma maman Ashraf sai yaban khady takeyi irin yanda taga khady tana yimata ta zaci haka take yima ďan ta ,
'Ďakin matar yaya khady ta shiga dan su gaisa , aiko matar yaya taji daďin zuwan ta sai nan nan takeyi da khady, daga 'karshe kuma tarin'ka yimata nasiha akan tabi mijin ta, ita dai khady tana faďin to,
Lokacin da Khady ta fito zataje gidansu maman Ashraf ta kalli Ashraf tace " Ashraf kari'ke khady amana dan Allah, banyarda kacutar da ita ba ",
Ashraf yace " insha Allah mama bazaki samu matsala daga waje na ba ", yana kaiwa nan yayi gaba baijira abunda zatace mashi ba,
Ita kam matar yaya kayan mata masu kyau ta haďawa khady tace ta shanye nan take cup take bu'kata,
Khady ta yamutse fuska tace " anty ni banason shan waďannan kayan, naji ance idan kasha namiji naci yakeyi maka ",
Matar yaya ta saki baki tana kallon khady, tace " haba khady karki zama ragguwa akan mijinki , duk lokacin da mijinki yazo maki da bu'katar shi koda ke baki bu'kata karki sake kinuna mashi cewa ke baki bu'kata, bari infaďa maki maza wahala sukeyi karki yarda Ashraf ya fita daga hannuki ",
Khady shiru tayi ta sunkuyar da kanta 'kasa , ita kuma matar yaya taci gaba da cewa
" koda mijinki bai nemeki ba ke kinemeshi, maza sunajin daďin matarsu ta nemesu ",
Khady tayi saurin ce " ta6 gaskiya bazan iya ba, inje in nemeshi ya rainani ",
Dariya matar yaya tayi tace " wallahi khady babu maganar cewa mijinki ya raina ki, kemafa kinada haqqi akanshi, kuma shi namiji yanason kibashi girma ma'ana kirin'ka girmama shi ",
Khady tagaji da jin kalaman matar yaya dan haka tace " anty bara inje gidanmu sai idan mun haďu wata rana ",
Matar yaya saida ta tilasta Khady ta shanye zumar matan da tasa mata A cup,
Kallon Khady ta 'karayi tace " zan turo maki wasu abubuwan ta chat ",
Khady ta kwa6e fuska tace " Anty Ashraf ya tarwatsa mun waya😢 ",
"Saboda me khady ? Nasan akwai dalili "
" Anty wai kawai daga yaga ina chat da nana shine ya anshe ya tarwatsa mun waya ",
Tana maganar sai A kunnen Ashraf dan lokacin yana 'kofar falo yazo yace sutafi,
Yana shigowa khady tayi shiru tana hararan Ashraf,
Ashraf wanda har yanzu ranshi yana A 6ace yace " Ai bazaki 'kara yin wata waya mai chat ba tunda ke bakijin magana ",
Yana shiga ďakin ita kuma khady ta fita da sauri taje gidansu,
Matar yaya ta kalli Ashraf tace " haba Ashraf ni nasanka da ha'kuri da juriya to menene dalilin tarwatsa mata waya? "
Ashraf ya kalli matar yaya ya ďan ďaga murya alamun ya ďau zafi dayawa yace " haba matar yaya wallahi abubuwan da khady take yimun Sun fara isa ta , wai ace muna tare da khady tana chat da nana har take faďa mata sirrin zaman auren mu ita kuma nana sai zugata takeyi irin yanda zata rin'ka gujemun da daddare , Ni kuma na tarwatsa wayar kuma karatun ta nace bazata 'kara zuwa ba ",
Matar yaya ta fahimci Ashraf Amma bata bashi haquri ba saboda taga ya ďau zafi dayawa dan haka batace komai ba , shi kuma Ashraf ya tashi yabar gidan ,
A gidansu khady anyi murna da ganin ta kamar wadda ta shekara, 'karfe biyar babanta yace takoma gidan ta, Ashraf shi yazo ya ďauke ta sukayi gidansu,
'Karfe goman dare Ashraf yana falo yana kallon news sai ga wani sa'kon ya shigo wayar shi, daman yasan da zuwan text ďin tunda duk dare da safe da rana sai anyi mashi ,
Tun baya dubawa har yazo yanzu yana dubawa, ďauko wayar yayi ya duba text ďin sai yaga an rubuta ,
*gani a kwance akan gado na ni kaďai, idan na runtse idanuwa na sai inajin kamar 'kirjin kane akan nawa kirjin , idan na buďe Idanuwa na sai inga kamar zanga kyakkyawar fuskar ka mai kyan gani, hmm idan ka aure ni zakaga kulawa sosai*
Ashraf yana gama karanta text ďin sai yaji damuwar shi ta ďan ragu Asalima sai yaji yana sha'awar khady lokacin da yake karanta inda text ďin yace 'kirji na da 'kirjinka sun haďu,
Kashe tv yayi saboda hankalinshi ya tafi kan khady, Lokacin da Ashraf ya shiga bedroom ya iske khady kwance gefen gado da alama ba barci takeyi ba,
Ashraf yana zuwa ya zauna kusa da ita khady tayi saurin kallonshi tace " meye haka ?"
"Idan na zauna kusa dake har saikin tambayi dalili "
Kafin Khady tayi magana Ashraf harya rungumeta yafara kissing ďin ta, Khady tanajin Ashraf ya rungumeta sai taji wani shock A jikinta da zatayi mashi gardama saita fasa saboda taji daďin abunda yakeyi mata,
Ashraf ganin yau Khady batayi gardama ba ya ďanyi mamaki saboda yazaci yau sai yayi dagaske zaiyi sex da ita saboda ya tarwatsa mata waya,
Amma abun mamaki sai gata da kanta take 'kara turo mashi 'kirjin ta , Ashraf yaji daďin haka dan ya cafki bress ďin ta ya manna A bakinshi ďayan hannun shi yana 'kasan maranta ďayan kuma yana kan ďayan bress ďin ta bakinshi kuma ya manna A ďayan bress ďin ta,
Khady ta kusa ruďewa da irin salon da Ashraf yake mata , Ashraf yana ganin halin da khady take ciki ya ďauko hannunta ya ďora kan nipple ďin shi ,
A hankali ya fara nuna mata yanda zata yimashi yaji daďi, Ashraf ba 'karamin daďi yakeji ba idan yaji cewa khadyn shi ce take yimashi waďannan abubuwan masu wahalar fassarawa,
Ashraf kam iya ruďewa ya ruďe sosai yaji daďin da bai ta6aji ba , jikinshi har rawa yakeyi ya fara 'ko'karin shiga fadar khady,
Khady tayi saurin ri'ke hannunshi murya can 'kasa 'kasa tace " pls kayi A hankali dan kai sai kace da 'karfi zakayi "
"A hankali zanyi daman can kece kike kawo matsala shiyasa nakeyi da 'karfi ",
*Ummu meenal✍🏻*
*yawan comments yawan typing ehe*
No comments:
Post a Comment