*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*
*NA MRS SADEEQ✍🏻*
*ummu Meenal*
*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*
*G.W.F*
*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*
Https://www.facebook.com
*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*
*COMMENTS 'DINKI YANA 'KARAMUN 'KWARIN GUIWA DOLE SAINAYI TYPING*
*Raliya*
*hauwa abdullahi doma*
*Mrs otu*
*Mrs bakar*
*ummu hanif*
*sayyadarh diijarht abdul*
*rukayya ďanjuma*
*Ehsheat*
*Ummu Ashraf*
*kai kunafada yawa, harda waďanda ban ambata ba duk ina godiya*
*Wannan shafin nakune 'yan groups ďin ANTY MAMEE NOVEL'S ustaziyya ko 'yar duniya writer ,banida abunda zance maku sai dai ince Allah yabar 'kauna tsakaninmu Ana mugun tare🤝🏻*
*Page 56-60*
*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*
A hankali zanyi daman can kece kike kawo matsala shiyasa nakeyi da 'karfi saboda zuciya ta bazata iya haqura ba,
A hankali Ashraf yafara shigar ta Amma duk da haka saida saida khady tayi 'yar 'kara saboda raki,
Ashraf ya daďe akan khady yana sex da ita har A zuciyar Shi yanajin daďin kasancewa da ita , daďi ne fal A zuciyar Ashraf,
Saida ya daďe yanayi sannan ya sauka kanta shima saida khady tafara yimashi kukan ta gaji dan taga abun na Ashraf bana 'karewa bane,
Kallon fuskar yanajin sonta yana 'kara shiga zuciyar shi , jawota yayi tafaďa A faffaďan 'kirjin shi Wanda yake cike da gashi a kwance,
Ita kanta khady Ashraf yana burge ta sai dai idan ta tuna da ita ba ajin ta bane sai taji ta tsane shi ,
Ko yanzu tana kwance A 'kirjin shi sai nasihar nana ta faďo mata a rai , nan take tayi saurin tashi kan 'kirjin Ashraf ta yamutse fuska ta ďauki pillow ďin ta ta koma gefen gado ta rungume pillow,
Ashraf ya kalleta fuskar shi da mamaki yace " khady lafiya Naga nan take kin sauya ko wani abun ne ya faru ? "
"Ban sani ba, kaga malam Dan Allah ka 'kyale ni ",
Fizge pillow yayi yana 'kara rungeme ta jikin shi yanajin ďumin jikin ta,
'Kwace kanta tayi ta 6alla mashi harara ta koma falo tayi kwanciyar ta tabarshi A falo, Ashraf ba 'karamin mamakin khady yakeyi ba irin yanda take canja mashi nan take,
Washe gari ranar ne khady zata cigaba da zuwa sukll tunda hutu ya 'kare, Amma matsalar ta ďaya tunda Ashraf ya hanata zuwa makaranta bata ta6a bashi ha'kuri ba saboda taurin kai irin nata,
Shikam Ashraf da safe yana gama breakfast ďinshi ya fita da wuri saboda Akwai shari'ar da zasuyi A court dan haka ya fita da wuri,
Ganin Ashraf ya fita da wuri yasa khady ta ďauko 'karamar wayar ta tana faďama nana cewa Ashraf yace karta sake zuwa makaranta,
Nan take nana tayi wuf da masifa tana faďi " yama isa ya hanaki kici gaba da karatun ki, kinga abunda nake gudar maki da auren Ashraf ko , wallahi Kari yarda idan ya fita karki tsaya 6ata lokaci kifito kema sai mu haďu A makaranta ",
Khady taji daďin shawaran nana dan gaba ďaya tunaninta bai kai na cewa tafita gida batare da izinin Ashraf ba,
Khady tana gama waya da nana tayi saurin shirya cikin wani yadi riga da sket Sun kama jikinta sosai kuma saita ďauko Gyalen yadin tasaka gashi yadin irin wanda ake ganin fatar jikin nan ne,
Fita tayi cikin gidan gabanta yana faďuwa tana harta kai cikin makaranta , A bakin get ta iske nana, ita kuma nana tana ganin khady taji wani irin daďi A ranta,
Saida suka fito lecture suna zaune inda suke zama nana ta ďauko wayar ta turama Ashraf text batare da Khady tasani ba, *Ashraf ka hana matar ka zuwa makaranta Amma bata hanu ba, ina son kasani yanzu haka khady bata gida tana makaranta, Ida baka yarda ba zaka iya zuwa gidan kagani,*
Ashraf lokacin da text ďin ya shigo wayar shi ya fito cikin court kenan Sun gama case ďin da zaiyi,
Duba text ďin yayi daman ya Saba ganin text ďin yarinyar,
Bayan yagama karanta text ďin cikin tsananin mamaki ya ďauko wayar shi ya kira khady,
Ita kuma anata 6angaren har zata ďauka sai nana tayi saurin hanata A cewar ta zai gane bata gida, dan haka tabi shawarar ta ta'iyin picking coll ďin shi,
Shikam Ashraf daya kira khady bata ďauka ba ya hau mashin ďinshi sai gidan dan ya tabbatar da gaskiyar labari,
Lokacin da ya isa gidan sai yaganshi wayam babu kowa khady bata nan, kan kujera ya zauna ya dafe kanshi yana tunanin madafa, wato shi gaba ďaya bai isa da khady ba kenan,
Yarinyar nan ta rainashi da yawa dan haka yana son yayi maganin ta , Amma ta ina zai fara ?
Tunanin shi yakai wajen wadda takeyi mashi text kullum Dan haka yayi saurin ďaukar wayar ya kira number ta, daman basu ta6a waya ba,
Nana tana tare da khady sai taji wayar ta tana ringing dubawar da zatayi sai taga number Ashraf gabanta ya faďi sosai dan batasan yazasu 'kare ba saboda yana mata 'kwarjini,
Kallon Khady tayi tace " ina zuwa Abdul ďina ne ya kira ni, "
Bataji abunda zatace ba tayi gaba abunda tana ďaukar wayar da sauri dan karta yanke,
Lokacin da nana ta ďauki wayar sai tayi shiru sai Ashraf ne yaji shirun yayi yawa sai yayi mata sallama,
Lokacin da nana ta ansa mashi sallama anan take yagane nana ce , mamaki tsantsa yakeyi ace 'kawar Khady wacce take masifar son ta wacce ta fifita ta akan mijinta itace take 'ko'karin 'Kwace mata miji,
Nana cikin kissa tace " ina wuni ", abunda khady bata ta6a yimashi ba , bata ta6a gaishe shi ba,
" Lafiya Lau ya karatu ? "
" Alhamdulillah ",
Shirun ne yayi yawa sai Ashraf yace " to nana sai anjima "
" ok to zan kiraka anjima , na gode beeey "
Ashraf ya kashe wayar yana mamaki nana, cikin ranshi yace wallahi sai yayi soyayya da nana mayb ma ya aure ta tunda ita khady bata sonshi , shima yanason ya aure wacce take sonshi,
Bayan Sun tashi sukll khady gabanta bai fara faďuwa ba saida takai layin gidan ta, Addu'a take cikin ranta Allah yasa Ashraf bai dawo ba,
Haka tashiga cikin gidan gabanta yana faďuwa, Hankalin ta ya tashi lokacin dataga 'kofar falon ta a buďe alamun Ashraf ya daďe da dawowa,
Tsaye tayi 'kofar ďakin tana jin tsoron shiga, wata zuciyar ta tuna mata da shawarar nana cewa karki sake Ashraf yagane cewa kina tsoron shi,
Kai tsaye ta shiga falon batare da fargaba ba, ganin Ashraf tayi kan kujera da indomie A gabanshi yasa gabanta ya tsananta faďuwa, dakewa tayi tabi ta gabanshi ta wuce batareda ta 'kara kallonshi ba,
Kallon ta ya 'karayi yaga kayan jikin ta yadin yayi masifar kama jikin ta gashi sket ne kuma sai tasa gyale, hakan ya 'kara 6ata mashi rai , gashi kuma ta shigo ko sallama batayi ba balle tabashi ha'kuri,
Baice mata komai ba tunda itama batayi mashi magana ba, yaci gaba da cin indomie ďin shi ranshi a 6ace,
Khady tana shiga bedroom ta dafe 'kirjin ta yana yake bugawa saboda tsoro,
Alwala tayi tazo tayi sallah tashiga kitchen dan tayi girki,
Shikam Ashraf yana gama cin indomie ďin shi ya ficewar shi daga gidan yana tunanin irin hali irin na khady,
Lokacin da Khady tagama girki ba daďewa Ashraf ya dawo ko kallon ta baiyi ba daman ya shigo da take away ďin shi anan ya zauna ya fara ci,
Ita kam khady tana ganin shigowar Ashraf tayi saurin zuwa dan ta ďauko mashi abinci Amma abunda yabata mamaki ganin Ashraf yana cin take Away kuma ko kallon ta baiyi ba,
Taji haushi sosai wato dan ya raina mata wayo shine zaije ya siyo take away bayan kuma yasan cewa tayi girki,
Ajiye mashi abincin tayi takoma ďayan kujerar tana kallon shi Wanda shi kuma hankalinshi baya kanta sai yayi kamar baisan da zaman ta ba,
Suna zaune a hakan sai yaji wayar Shi tana ringing, baiyi niyyar ďauka ba amma saboda ya cusama khady ba'kin ciki yayi saurin ďaukar wayar ,
"Hellooo sweetyna ya kike ?"
Gaban khady yayi mugun faďuwa jin ya kira wata a matsayin swty,
Nana taji daďin sunan da Ashraf ya kirata dashi dan haka ta 'kara kashe murya tace
"Honey ina lafiya , kaifa? "
"Lafiya Lau nake ",
Anan Ashraf ya saki jiki yayita firan love da nana ba dan komai ba sai dan khady taji haushi,
Aiko khady ta sha'ka takaici ya ishe ta tarasa meyake yimata daďi, kawai saita tashi tashiga bedroom ďinta ta dauki phone ďinta takira nana,
Sai dai duk lokacin da khady takira nana sai taji number busy , abun yabata haushi kawai saita wurga phone ďin kan gado tayi kwanciyar ta tana sauraron firan da Ashraf yakeyi ta soyayya da nana,
Shikam Ashraf ko a jikinshi saida yagaji dan kanshi sannan ya kashe wayar tareda cewa barci yakeji ,
A inda yagama wayar anan yayi kwanciyar shi dan ya 'kudiri cewa sai khady ta gane kuskuren ta,
Khady idonta biyu har Ashraf yagama waya , tayi tunanin idan yagama waya zaizo wajenta ya kwanta Amma sai taji shiru baizo ba ,
Haka tayita juye juye kan gado ita kaďai, nan take sai taji kewar Ashraf,
Pillow ta ďauko ta runugume A jikin ta Amma dukda haka bataji yanda take so ba ,
A 6angaren Ashraf kuwa yana gama waya yayi kwanciyar shi, sai dai shima barcin ya'ki zuwa sai tunanin khady yakeyi, wata zuciyar tana cewa kaje kasame ta ai matar ka ce,
Wata zuciyar tayi saurin cewa nooo saina nuna mata fushi na , haka shima yayita juye juye yanajin kewar khady, haka shima yarasa abunyi saiya ďauko pillow kujera ya rungume a jikinshi,
Abunda yabashi haushi ko kaďan baiji sau'kin abunda yake damunshi ba,
Ita kam khady dataji bazata iya jurewa ba tayi jifa da pillow data rungume ta sauka kan gadon taje har falon inda Ashraf yake kwance,
Lokacin da Khady ta iso falon Ashraf bai sani ba yana rungeme da pillow, abunda yabawa Ashraf haushi ko kaďan bai samu sassauci ba daga rungumar da yayima pillow dan haka ya ďauki pillow yayi jifa dashi, Adai dai lokacin Khady ta 'karaso falon pillow sai akan ta ya faďa,
Saurin ja da baya tayi saboda taji tsoro saida taga ashe pillow ne sannan tunanin ta yakai cewa Ashraf ya jefo mata pillow saboda kartazo wajen Shi,
Ashraf yana kwance baisan da zuwan khady ba sai dai jin 'kamshin turaren ta yayi , saurin ďagowa yayi ya kalle ta yace
"Me kika zo yi anan ? "
Anan take khady ta daburce tarasa mezatace mashi kawai saita tsinci kanta da cewa
"Wallahi tsoro nakeji ban iya kwana ďaki ni kaďai inajin tsoro dan Allah kazo mu............
*inason ganin ruwan comments*
*UMMU meenal ce ✍🏻*
No comments:
Post a Comment