Tuesday, December 25, 2018

NAFI KARFIN SHI Part 15

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*

*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*Ummu meenal*

*🌟GORGEOUS WRITER'S FORUM🌟*

                       *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among the best,*

https://www.facebook.com

*DEDICATED*

*ANTY MAIMOUNATH O.G*

*Masoyana na nakusa dana nesa waďanda nasani da waďanda ban sani ba inaso kusani ni Ummu meenal kuna raina inayinku irin totaly ďin nan💋*

*wannan shafin naki ne ke kaďai maryam aminu Jumare (majmiy) tabbas wannan shafin naki ne dan haka kiyi yanda kiga dama dashi kiyi fata fata dashi ke idanma zaki canja mashi salo nayarda kicanja saboda naki ne ke ďaya ni Ummu meenal banida bakin magana*

*76-80*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

Rufe mashi baki tayi da hannunta tace" Aini bance na gaji ba ", ta 'karasa maganar muryanta na rawa kamar zatayi kuka,

Ashraf kam baice mata komai ba saboda gaba ďaya hankalin shi baya jikin shi, saida yasamu nutsuwa sannan hankalinshi ya dawo kanta ,

Tallabo kanta yayi duk tayi zufa duk da kasancewar sanyin da akeyi, share mata zufan yayi da hannunshi ya sunbaci goshin ta ita Kuma ta kauda fuskar ta saboda yafara bata haushi wannan karon,

Dariya yayi mata cikin zolaya yace" Au ni kike kauda ma fuska ko  ? nasan abunda  kike nufi ",

Ya faďa yana saka bakinshi cikin nata, ita Kuma ta shagwa6e fuska haďe da 'kara zum6uro bakinta,

Saida yaga alamun zatayi kuka sannan ya 'kyaleta Amma duk da haka saida ya janyota jikinshi ya rungume kamar zai maida ita jikinshi,

Sai kusan asuba sannan Ashraf ya farka daga barcin dayakeyi, Agogon bango ya duba sai yaga 'karfe huďu harda minti biyar, juyowa yayi inda khady take barcin ta cikin kwanciyar hankali,

'Kallonta ya tsayayi sai yaga ta 'kara yimashi kyau kamar balaraba kai harma tafi balarabiyar kyau,

Kiss ya manna mata a kumatu cikin firgita ta tashi tana 'kara shigewa jikin Ashraf,

Wani yanayi ya 'kara jin kanshi ciki dan haka shima saiya 'kara manna ta A jikanshi, yace" matsoraciya daga ta6aki kin wani firgita ",

Cikin shagwa6a tace " Ni har kabani tsoro ", tafaďa tana kwantawa alamun barcin bai isheta,

Tallabo fuskar ta yayi yace" tashi haka kinsan fa asuba ta kusa tashi muyi wanka sai muyi nafila kafin a kira asuba ",

Idanunta A lumshe alamun barcin bai isheshi tace" Dan Allah Ashraf kabarni inyi barci kafin asuba tayi wallahi barcin bai isheni ba ", ...

Bata 'karasa maganar ba sai taji Ashraf ya ďauke ta cak kamar jaririya ya shiga da ita bathroom,

Khady kuwa sai cewa takeyi " kaga Ashraf nifa banason mugunta kawai ina barci na yanzu gashi ka hanani ",

Bakinshi ya manna A bress ďin ta yafara tsotsa kamar mayunwacin zaki,

Nan take khady ta wartsake daga barcin da takeyi cikin ďan shagwa6a tace" haba Ashraf a toilet ďinma sai kayi nidai Dan Allah karufamun asiri wlh agajiye nake",

" Haba khady banason kizama ďaya daga cikin raggwayen mata please kidaure kibani haqqi na",

Zaro manyan idanunta tayi muryanta a Raunane tace" Ashraf kasan me kake faďa kuwa wane irin haqqi zan baka bayan wanda muka gama ďazu",

Kallonta yayi yanajin sha'awar ta na ' karuwa ji yake kamar ya Maida ita cikin jikinshi,

A hankali yace" haba an khady na banason kizama ragguwa dan Allah kizama jaruma saboda mijinki jarumi ne sosai" ,

Turo ďan qaramin bakinta tayi tace " Ashraf bazan iya ba wlh nagaji kullum abu ďaya ni gaskiya kayi ha'kuri ",

Ran Ashraf ya 6aci a cewar shi shida kayanshi Amma tana yimashi rowa,

Ranshi a 6ace ya fita cikin bathroom ďin yana masifa daga 'karshe dai toilet ďin tsakar gida yaje yayi wankan,

Khady kuwa ba 'karamin mamakin Ashraf takeyi ba shiko gajiya bayayi, tanajinshi yana masifar shi Amma ko kulashi batayi ba idan taji ya faďi wata maganar har dariya yake bata,

Da haka itama tagama nata wankan tasa doguwar riga lokacin shi kuma Ashraf harya fara nafil filunshi,

Haka taje tabishi suka rin'kayi har aka kira sallah asuba daga 'karshe Ashraf yaje masjid,

Ashraf yana dawowa daga masjid ko magana baiyi mata ba yaje kan gado yayi kwanciyar shi waishi nan fushi yakeyi,

Khady tana kan dadduma tana kallon ikon Allah Ashraf wai fushi yakeyi akan ta hana mashi kanta, ba 'karamin mamaki yake bata ba, cikin ranta tana tunanin daman haka kowacce mace mijin ta yakeyi mata ? Wata zuciyar tace Nooo ance maza daban daban ne, ,

Tana cikin tunanin ne saita tuna da faďan da matar yaya tayi mata na cewa babu kyau mace ta 'kauracewa mijin ta, mala ikun rahama zasu yita tsine mata har sai ranar da ta yarda da mijinta,

Cikin sauri ta tashi daga kan daddumar tacire hijabin ta taje har kan gadon da Ashraf yake kwance ta hau tanason yimashi magana Amma takasa a cewar ta kunya takeji wai ita ta nemeshi,

Ashraf yanajin khady ta kwanta kan gado nan take jikinshi ya fara rawa yanason ya jawota jikinshi sai Kim wata zuciyar tace kamanta fushi kakeyi da ita,

Da sauri ya 'kara matsawa can wajen bakin gado ya 'kudundume da bargo saboda sanyin da ake zabgawa,

Ita kuma khady tana ganin Ashraf ya matsa can farkon gado ya barta nan Sai taji ranta ya 6aci Dan haka saita juya itama ta 'kudundume cikin bargon,

Shikam Ashraf daurewa kawai yakeyi saboda gaba ďaya hankalinshi nakan khady yanajin kamar ya jawota jikinshi ya rungume Amma abunda yabashi haushi sai yaga takoma can gefen gado tayi kwanciyar ta,

Fillow mai heart Ashraf ya ďauko ya rungume yana mammatse 'kafafuwa saboda yanajin kamar bazai iya daurewa ba har gari ya waye,

Da 'kyar barci 6arawo yayi awon gaba da Ashraf,

Washe gari da wuri khady ta tashi dan ta haďa masu breakfast saboda Ashraf zai fita da wuri ,

Saida ta kammala komai lokacin Ashraf duk bai tashi daga barci ba  , falo ta dawo ta zauna ta kunna tv tana kallo,

Wayar Ashraf ce tafara ringing saboda daman a falo yabarta ,
Khady kuwa tayi saurin ďaukar wayar da niyyar taga ko waye ,

Sunan nana tagani 6aro 6aro a screen ďin wayar Ashraf, nan take taji gabanta ya faďi hankalinta ya tashi wani kishin da batasan tanadashi ba ya motsa,

Picking coll ďin tayi ranta yana suya,
Kafin tayi magana sai taji muryan nana tana faďin haba my Ashraf meyasa idan nakiraka saikaga dama kake ďauka? ",

Khady cikin ďaga murya tace" to karya Maci amana mai satar miji tunda kinkira baiyi picking ba ai saiki rabu dashi dashi haka nan , banza mai satar miji ",

Nana ranta ya 6aci dan haka ita tace mata" kece karya kuma indai Ashraf ne saina aure shi ko kinaso ko bakiso banza ballagaza ",

Ashraf yana barci saijin hayaniyar khady yayi kuma da alama waya takeyi,

Da sauri ya tashi yazo falo dan yaga ko lafiya , ganin khady yayi tsaye ranta a 6ace da wayar shi A kunnenta da alama waya takeyi ,

Khady zatayi magana Ashraf yayi saurin 'Kwace wayar ya nuna ta da ďan yatsa yace " kinga khady banason tashin hankali, meyasa kika ďaukar mun waya ?",

Ran khady ya 'kara 6aci wato maimakon ya lallashe ta shine zaiyi mata faďa,

Cikin 6acin rai tace"Ai dan kasan bakada gaskiya shiyasa kace kar inkara ďaukar maka waya," tana gama faďan haka saita fashe da kuka,

Ashraf yace " to idan kin ďaukar mun waya me zaki gani ? Ni rigimane banaso, kuma auren nana yana nan daram ban fasa ba  saboda me naga alamar baki iya ďaukar nauyi na,

Kuka khady takeyi sosai ranta yana suya daga kalaman da Ashraf yake faďa mata wai bata iya ďaukar nauyin shi, to meyake nufi da haka,

Ko dan jiya tace ta gaji shiyasa yake ta nacin faďa? Batada mai ansa mata question ďin ta dan haka ta 'kara fashewa da sabon kuka tana nadamar kasancewar ta 'kawar nana,

Shikam Ashraf bedroom ya shiga yakara wayar a kunnenshi yayi kamar yana waya da nana harda cewa tayi ha'kuri baya kusa da wayar ne,

Khady kuwa hakan da Ashraf yayi mata ya 'kara tunzurata nan itama ta bishi har bedroom ďin ďakin tana kuka,

Ashraf yana ganinta yayi saurin cewa , kiyi ha'kuri nana anjima kaďan zan kiraki,  Sai yayi saurin kashe wayar,

Khady kuwa har gaban Ashraf taje ta tsaya tana kallon kyakkyawar fuskar shi tanajin wani kishin shi yana taso mata A hankalin muryanta na rawa tace

"Ashraf me nayi maka kakeso ka tozartani kunci amana ta kaida nana ace karasa wacce zaka aura sai nana saikace bakasan yanda nake da nana ba",

Ashraf Kallonta ya tsaya yanayi sai yaga ta 'kara yimashi kyau sosai ga wani uban haske data 'kara jikinta har ' kalli yakeyi, cikin ko in kula yace

"Khady karfa kimanta cewa kikace ke kinfi 'karfi na bazaki aure ni ba sannan da 'kyar akayi auren nan saboda baki sona, idan nabaki umarni bakibi saiki tsallake umarni na, dan haka ni kawai zan auri wacce takesona ",

Khady ta 'karasa wajen shi fuskar ta na zubar da hawaye ta rungume shi tace " wallahi Ashraf ina sonka sosai daman can nana take cewa kai ba ajina bane Amma Dan Allah kayi haquri karka aure ta ", ta 'karasa maganar muryan ta na rawa,

*Ummu Meenal ce✍🏻*

NAFI KARFIN SHI Part 15

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*

*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*Ummu meenal*

*🌟GORGEOUS WRITER'S FORUM🌟*

                       *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among the best,*

https://www.facebook.com

*DEDICATED*

*ANTY MAIMOUNATH O.G*

*masoyana ina baku ha'kuri akan jina da kukayi kwana biyu banida lafiya ne shiyasa banyi typing ba,*
*Masu kirana da masu yimun test duk ina godiya soaai Allah yabar zumunci🤝🏻*

*Up*
       *Up*
             *Up*
                     💃💃💃
*Congratulations MY SISTER NERJA'ART, ina tayaki farin cikin kammala littafinki mai suna K'ADDARA CE,  gaskiya littafin ya faďakar damu sosai kuma ya nishaďantar, fata na Allah yabaki ladan faďakarwa kuskuren ciki kuma Allah ya yafe mana,*

*page 71-75*

*BISMILLAHIR RAHMANIRRAHIM*

A ranar matar yaya wuni tayi a gidan Khady tana 'kara bata shawarwarin yanda zata kula da mijinta da yanda zata ďauke hankalin shi ga wacce ýa mace,

Sai kusan mangrib sannan tayi sallama da khady zata tafi gida,
Khady ta yamutse fuska tace" Anty yaufa saina rakaki harki samu napep sannan in dawo ",

Tayi maganar tana ďauko mayafin after dress ďin jikin ta,

Matar yaya cikin tsokana tace" Ai kawai kiyi zamanki karki wahalar da kanki kinsan mai ciki anfison ta huta abunta ",

Khady ta zaro idanu haďe da dafe 'kirji, sai kuma taji kunya takasa yimata magana,

Saurin fita daga gidan tayi tana faďin , Anty kiyi sauri gani a 'kofar gida,

Khady tabawa matar yaya dariya dan haka itama batace mata komai ba har suka bar gidan,

Basu daďe da zuwa bakin titi ba saiga napep anan khady tayi mata bankwana matar yaya ta shiga napep ďin ita kuma ta juya zuwa cikin layin gidansu,

Tana cikin tafiyar ne sai taji alamun tsayuwar mota a bayan ta,
Gabanta ya faďi dukda batasan mai motar ba asalima bata juyo ba balle ta kalleshi,

Tafiya taci gaba dayi Amma dukda haka gabanta bai daina faďuwa ba saboda motar tana binta a hankali,

Sauri tafarayi shima mai motar ya ďan 'kara gudun motar shi,
Mai motar ya tsaya dai dai gaban da khady zata wuce yayi shu umin murmushi yace

"Khady kenan naga kamar kinajin tsoro na ? ",
Saurin kallonshi tayi jin ya ambaci sunan ta sai tayi saurin kallonshi harda ďan 'kara sunkuyowa saboda taga fuskar shi da kyau,

Kallonshi take sosai ko zata tuna inda tasanshi Amma bataga alamar tasanshi ba,

A dai dai Lokacin da Ashraf yake shigowa ta layin gidan abunda ya ďaure mashi kai ganin Khady tana magana da wani a cikin mota harda ďan sunkuyawa,

Ita kuma anata 6angaren duk bata lura da Ashraf ba , bayan ta 'kare mai motar kallo sai tace mashi" Dan Allah karka sake kiran sunana saboda ni bansanka ba ",

Murmushi mai motar yayi yace " kitsaya kiji koni Waye mana "

Ashraf ranshi ya 6aci saboda yana ďayan gefen abunda ya 'kara bashi murmushin da mai motar yayima khady, wato har yaga fuskar da zaiyi matamurmushi kenan,

Kallon kayan jikin ta yayi yaga gyelen after dress ne ta yafa a kafaďar ta tayi masifar kyau, nan take yaji kishin ta, da sauri ya fara tafiya zuwa inda khady take tsaye,

Ita kuma a lokacin tana yima mai motar nan gargaďi akan ya 'Kyale ta karya 'kara binta , kamar ance ta juya bayan ta taga Ashraf ya nufo wajen da take tsaye ranshi a 6ace kamar mayunwacin zaki,

Gaban khady ya tsananta faďuwa anan ta daburce saboda ganin yanayin da Ashraf yake tasan akwai rigima,

Shi kuma mai motar nan dayaga yanda khady ta daburce hakan ya tabbatar mashi da cewa Wanda yake zuwa wajen su shine mijin ta,

Shima sai yayi kamar ya tsorata da ganin Ashraf sai ya ďaga murya dan Ashraf yaji yace " khady kiyi saurin shiga gida ga Ashraf nan ya dawo karya ganki anan ", yana gama faďin haka yayi saurin yima motar shi key da sauri yabar gurin,

Khady ta 'kara ruďewa saboda maganar da mai motar nan yayi mata na cewa tayi saurin barin gurin, da sauri ta juya ta kalli inda wanda yake a zuciye yana sauri yazo wajen su,

Da sauri khady ta juya zuwa gidansu harda ďan gudun ta, tana shiga gidan bedroom ďin ta tashiga tana kuka tana dana sanin fitar ta a gidan,

Ran Ashraf ya 'kara 6aci shima da sauri ya shiga gidan, har bedroom ďinta ya iske ta,

Kuka takeyi sosai kamar ranta zai fita, ganin Ashraf ya shigo bedroom ďin ne yasa gabanta ya 'kara faďuwa nan take ta 'kara fashewa da sabon kuka tana faďin , " wallahi Ashraf ban sanshi ba ban ta6a ganinshi ba sai yau ",

Ashraf ya 'karaso wajen ta ya dam'ki gashin kanta wanda yake a bayyane,
'Kara sosai khady takeyi tana faďin " Ashraf dan Allah gashina wallahi da zafi ",

Ashraf ya 'kara Jan gashin kanta da gan gan ita kuma sai kuka takeyi tana bashi haquri,

Saida ya gaji dan kanshi nannan ya saki gaahin kanta cikin 6acin rai yace " uban waye naganki dashi tsaye kuna magana harda le'ka mashi window? "

Cikin kuka tace" wallahi Ashraf ban sanshi ba nima yanzu na haďu dashi ",

A zuciye Ashraf yace" ubanwa yace kisaka gyale? Bana hanaki saka gyale ba ? Dubi Gyalen da kikasa ďan 'karami wannan shine Mutuncin ki ? " ,

Girgiza kanta takeyi alamun yayi ha'kuri Amma idan shi ya rufe sai masifa yakeyi mata kamar zai cinye namanta ďanye,

Cikin ďaga murya yace" Waye yabaki izinin fita a nan gidan ? "
Cikin kuka khady tace " Anty ce tazo shine naje nayi mata rakiya wajen dawowa saiya tareni yana yimun magana ",

Ashraf ya tsura mata shanyayyun idanunshi cikin nata yanason gane gaskiyar lamarin,

Khady cikin kuka tace" wallahi kayarda dani ban ta6a ganinshi ba ", ta 'karasa maganar tana hawaye,

Kallonta yayi cikin ranshi ya fara yarda da maganar ta saboda shi 'kwararran lauya ne yanada saurin gane gaskiya ko kuma mai lafi,

Baice mata komai ba ya ďauki wayoyinshi yabar gidan,
Hakan yabawa khady haushi ganin ya ďauki wayoyin shi yabarta A gida ,

Nan take zuciyar ta tafara bata cewa Ashraf wajen nana zaije,
Kuka tafashe dashi tana faďin nana kin cuce ni Allah ya isa tsakanina dake,

Cikin hasala khady tayi saurin ďauko wayar ta saboda bazata iya 'Kyale nana ba dole yau tasan cewa tana sane da duk wani makircin da take haďa mata,

Number nana tayi dialling ranta a 6ace,
Saida tayi ringing sau biyu sannan nana ta ďauka tana faďin" 'kawa ta kwana biyu kin 6uya? "

Ran khady ya 'kara 6aci sosai dan haka tayi saurin cewa " macuciya munafuka to inason kisani Asirinki ya tonu, wato ke mijina kikeso ko ? To wallahi miji na yafi 'KARFIN KI miji na bazai ta6a auren ki ba ",

Nana tayi dariyar mugunta tace" banza waike da kin ďauka cewa ke kaďai kikeda Ashraf? To inason kisani yanda kika auri Ashraf haka nima saina aure shi , ko kin'ki ko kinso saina aure shi saboda ina sonshi ",

Khady ta 'kara hasala kamar zatayi kuka tace" insha Allah bazaki ta6a auren Ashraf ba aniyarki ta koma kanki banza kawai " sai tayi saurin kashe wayar saboda batason ta 'kara jin muryan nana ,

Tana kashe wayar saita fashe da kuka ,

Tana cikin kukan ne sai taji sallamar Ashraf ya shigo yayi tsaye kanta yana mamakin wai har yanzu bata daina kukan ba,

Cikin kuka ta ďago fuskar ta duk hawaye tace " dan allah Ashraf kayarda  dani wallahi ban San wannan mutumen ba kuma ban ta6a ganinshi ba ",

'Karasawa yayi kusa da ita ya zauna ya ďago fuskar ta yace " nayarda baki sanshi ba amma ya akayi yasan sunanki kuma ya akayi yasanni ?"

" nima nayi mamakin yanda akayi yasan sunana, kuma dalilin dayasa yaganeka shine lokacin da na ganka jikina ne ya fara rawa saboda naji tsoron karkayi zaton wani abu, to anan ya gane kai mijina ne ", ta 'karasa muryan ta tana rawa alamun kuka,

Khady tabawa Ashraf tausayi Amma A fili bai nuna mata ba,
'Kara ďaure mata fuska yayi kamar bai ta6a dariya ba yace " inason kifaďamun wanda yabaki izinin fita ?"

Shiru tayi tarasa abunda zatace mashi sai can tace " Anty fa nayima rakkiya ",

Fuskar shi A ďaure yace " daga yau ko waye yazo gidan nan ban yarda kiyiwa kowa rakkiya ba, idanma zakiyi rakkiya to iyakarki get , idan kuma rakkiyar kike bu'kata kiyi to kikirani a waya idan na baki izini sai kije idan kuma banyarda ba saiki ha'kura ",

Kallonshi takeyi tana mamakin iko irin na Ashraf komai saiya nuna cewa yafi karfin gida shi ,

A fili kuwa cewa tayi " insha Allah bazan sake ba kayi haquri ",

Ashraf baice komai ba ya tsura mata idanu,

Amma A ranshi yana mamakin mai motar nan yana tunanin wanda ya turoshi A fili kuwa cewa yayi yabarwa reader's su nema mashi wanda ya turo mai motar nan wajen khady harda faďin sunan khady,

Ashraf ya jawo khady jikinshi ya rungume tsamm yanajin ďumin jikin ta musamman sanyin da akeyi yau kamar jaura ta wuce,

Khady shiru tayi bata mayar mashi da martani ba saboda ta gaji da Abu irin na Ashraf kullu abu ďaya,

Kallon ta yayi yace " kin gaji dani ko ? Shiyasa nakeson in auri nana nasan ita bazata gaji daniba ",

Saurin kallonshi tayi ido cikin ido tace " nifa bance nagaji da kai ba ", tafaďa a shagwa6e ,

Hannun ta tasa tafara cire mashi botiran rigarshi nan take yaji tsigar jikinshi tafara tashi jikinshi ya fara rawa shima ya zuge mata zip ďin rigar ta,

Wani shock taji A jikinta saboda Ashraf gwanine wajen sarrafa ýan mata,

Ashraf yana zuge mata zip ďin rigar ta ya manna bakinshi kan bress ďin ta yana tsotsa ďayan hannun kuwa yana kan ďayan bress ďin ta,

Khady kuwa sarrafa Ashraf takeyi son ranta shi kuma duk yabi ya ruďe sai sambatu yakeyi mata yanajin kanshi a wace duniya yake,

Bakinshi yasa cikin nata suka fara lollipop ďin juna kamar zasu cinye junansu ba kamar Ashraf da ya 'kosa ya shige ta,

Ihun daďi Ashraf yafarayi lokacin da ya shige cikin fadar ta hmmm A kullum khady ni ima take ' karawa Dan haka idan tana kusa dashi bazai iya 'kyaleta ba nan ma yana tausaya mata ne,

Ya daďe A kanta yana sex khady tun tanajin daďin abun harta gaji tafara kuka daman haka takeyi mashi,

Ashraf yana tsaka dajin daďin shi sai jin kukan khady yayi, daman yasaba da kukan ta idan tanayi saiyasa bakinshi cikin nata, yanzu kuwa cewa yayi

"Gaskiya khady ke ragguwa ce wallahi bazan iya ha'kura ba saina gama, idan kuma bazaki iya ďaukar nauyin sha'awa ta ba to zan auro nana ",

Rufe mashi baki tayi da hannunta tace " Aini bance na gaji ba ", ta 'karasa maganar muryanta na rawa,......

*Ummun meenal ce✍*

NAFI KARFIN SHI Part 14

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*


*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*ummu Meenal*


*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*

                              *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*

https://www.Facebook.com

*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*

*Anty mamee 🧕🏻ustaziyya ko 'yar duniya🤷‍♀ writer ina farin cikin dawowar ki akan cigaba da yimana typing, gaba dai gaba Anty mamee, kinayi munajin daďi kina bari muna jin haushi*

*Sis Rukyn mama ramin mugunta writer ,Abunda kika yimun ban isa na Maida maki makamancin shi ba, lallai ke haske ce A gare ni, kina 'ko'karin fahimtar dani abunda ban fahimta ba Alkhairin da kika yimun bazai bayyanu ba dan zai cinye page ďin duka 🤝🏻*

*Ko na'ki kona so dole inyi maku typing Masoya na A duk inda suke ina Alfahari dasu Allah yabarmu tare 🤝🏻*

*Wannan page ďin nakune ma'kiya na A duk inda suke toga page nabaku shi kyauta kuyi yanda kukaga dama dashi 🤣, ina Alfahari daku ma'kiya na Ana mugun tare🤝🏻*

*page 66-70*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

" Budurwa tace kuma ita nake in  aura nan bada daďewa ba ",

Nan take khady ta hasala wani 'kololon ba'kin ciki ya tsaya mata a wuya ko miyau takasa haďuwa,

Da sauri ta 'karasa gabanshi hankalinta A tashe ta cakumi wuyan rigararshi tana kuka tace " Ashraf daman kasan da cewa nana tana Sonka shine baka faďamun ba ? To wallahi daga kai har ita Baku isa ba " ta'karasa maganar tana matsanancin kuka,

Ashraf yace" ban gane bamu isa ba, ke har kin isa ki hanani auren nana , to bara kiji ko kinaso ko bakiso saina aure ta saboda ita take sona , kefa kikace kinfi 'karfi na ",

Khady cikin kuka tace " wallahi baka isa ba bazaka aure nana ba indai har ina raye, nana Ashe daman macuciya ce ban sani ba , shine kai kuma kabata haďin kai dan kuci amana ta ",

Ashraf yayi dariya ya 'Kwace jikinshi  ya nuna ta da ďan yatsa  (manuni) yace " khady baki sona , yakamata Kibari in aure wacce take sona ", ya faďa yana fita daga ďakin,

Saida ya kusa fita bedroom ďin sannan ya juyo yace " Ni kinga yanzu ma wajen fira( taďi  ) zanje "

Khady jin tayi idanunta Sun rufe batasan lokacin da tayi saurin shiga gabanshi tasama 'kofa key ba,

Kallonshi tayi tana hawaye tace" Ashraf Ashe daman ba sona kakeyi ba ? Yanzu har zaka iya cin Amana ta kenan? Ban ta6a tunanin hakan daga gareka ba ",

Tabashi tausayi sai yaji kamar ya rungume ta ya lallashi ta,
Baice mata komai ba ya juya zuwa cikin bedroom ďin,
Kan gado ya kwanta fuskar shi tana kallon P.O.P yana tunanin Ashe daman Khady tana sonshi shine take mashi yawo da hankali, to shima saiya nuna mata ya fita rainin hankali,

Khady tana ganin ya shiga bedroom itama tabishi bayan ta cire key ďin ta 6oye ,

Ganin Ashraf kwance kan gado da alama yana tunani hakan ya bata damar zuwa inda yake sai taga kamar baimasan tazo ba,

Kan jikinshi ta hau tana kuka fuskar shi tana kallon nata fuskar ,
Shikam Ashraf gaba ďaya ya ruďe jin khady A jikinshi hankalinshi ba 'karamin tashi yayi ba,

Yaso ya 6an6are khady daga jikinshi Amma bazai iya ba,
Hannunwan shi yasa A bayanta ya 'kara rungeme ta tsammm kamar wani zai 'Kwace mashi ita,

Ita kam khady tayi lamoo A jikinshi Ashraf tana sauraron yanda zuciyar shi take bugawa,

Hannunta tasa A faffaďan 'kirjinshi mai cike da gashi tafara wasa da 'kirjin shi tace " Ashraf Ashe daman nana bata sona ? "

Ashraf yace " bakida masoyiya kamar nana tunda gashi har zaku zama kishiyoyi nan bada daďewa ba " yafaďa yana kai bakinshi kan bress ďin ta wanda yafi komai ďaga mashi hankali,

Ran khady ya 'kara 6aci sosai jin yace zasu zama kishiyoyi, tayi tunanin ta tureshi Amma saita tuna da shawarwarin matar yaya akan duk abunda mijinki yakeso karki nuna gazawa koda ranki bayaso,

Kuma idan ta tureshi tasan zai koma falo ya kira nana susha soyayyar su, dan haka ta daure da kanta ma take taya shi abunda yakeso,

Jikinshi na rawa ya fara cire mata kayan jikinta saboda yakai 'kololuwa daman jiya ba'ayi ba kunsan angwaye da ďokin Abun😜 kobama haka ba Ashraf mabu'kaci ne sosai gwarzon namiji cikakken namiji wanda mata suke rububin shi,

A daren ranar kuwa khady ta gurzu wajen Ashraf dan tun tana marmarin Abun harta gaji Ashraf bai daina ba,  daurewa tayi saboda matar yaya tace " karki nunama mijinki gajiyar ki wajen sex,

Ashraf kam bashida niyyar 'Kyale Khady dan ita tsakani da Allah tagaji Amma batason ta nuna mashi,

Dataga abun bana 'karewa bane saita fara kuka, batace ta gaji ba amma saita fashe da kuka,

Ashraf dayaga khady tana kuka sai ya lashe hawayen yasa bakinshi cikin nata yaci gaba da uhum Uhum 🤭,

Khady kam tagaji iya gajiya cikin ranta tace bazan yarda ka kashe ni kaje ka auro nana ba,

'Cire bakinta tayi cikin nashi tana kuka tace,wallahi Anty bazan iya ba Ashraf baya gajiya dan haka saina nuna mashi ni nagaji, maganar ce ta su6uce mata batare da tasani ba saboda maganar tana ranta,

Ashraf ya 'kara matse khady jikinshi alamun yasamu realef har saida khady tayi 'yar 'kara ,

Ashraf yana gamawa ya 'kara matse ta jikinshi yana Maida numfashi,  ita kam khady Addu a takeyi cikin ranta tana cewa ALLAH yasa Ashraf yagama,

Tare sukayi wanka dan Ashraf yace shi zaiyi mata wanka ita kuma tayi mashi,

Babu yanda zatayi haka tabi umarnin shi cikin kunya har suka gama wankan,

Da safe khady tariga Ashraf tashi dan haka ta shiga kitching ta haďa masu breakfast,
Tana kitching tana tunanin irin abunda zata yima nana , a ranta tace daman saida mijina yace in rabu dake Amma na'ki,

Bayan ta kammala breakfast ďinta ta ajiye a inda suke breakfast taje tayi wanka,

Bata wani tsaya kwalliya ba fauda kawai ta shafa sai tasa lisp a le6en ta tayi kyau abunta,

Swissless tasa ruwan ganye yayi mata kyau sosai, tagama kwalliya kenan saiga Ashraf ya shigo ďakin,

Ganin tayi yayi mata 'kwarjini sosai duk da cewa jallabiya ce A jikinshi, jallabiyar datake rainawa sai taga yayi kyau cikin ta,

'Karasawa yayi ya rungume ta tabaya yanajin ďumin jikin ta, ita kuma ta ri'ke hannun shi
tace " ga breakfast can yana jiranka ",
Kallon ta yayi sai yaga ta 'kara mashi kyau over,

Bayan sun kammala breakfast ďin ba daďewa Ashraf ya shirya cikin wani yadi boyil yayi masifar kyau, duk macen da taganshi saita 'kyasa,

Khady sai kallonshi takeyi yana fesa turare da Alama fita zaiyi kuma gashi yau week End balle tace zaije court ne,

Batace mashi komai ba harya gama shiryawa tana kallonshi, takalimin shi yaje yasa sannan yace " To ni zan fita saina dawo ",

Da sauri taje gabanshi ta tareshi fuskarta kamar zatayi kuka tace " Zan bika ",
" babu inda zakije, kinsan inda zanje ne da zakice kibini? "

Fuskar kamar zatayi kuka tace " koma ina zakaje ni saina bika ",
Dariya tabashi irin yanayin yanda take maganar,

Ashraf ya wuce ta gabanta yana cewa " Ni na wuce saina dawo ",
Ri'ke rugarshi tayi ranta a 6ace tace " Ni saika faďamun inda zakaje, haka kawai kafita kabarni gida ni kaďai ",

Ashraf ya saci kallon ta sai yaga tsantsar kishi A idanunta, 'Kwace rigarahi yayi sannan yace " wajen nana zanje ",

Yana gama faďan haka yayi waje da sauri saboda yasan halin Khady yanzu zata iya sakama 'kofa key,

Lokacin da Ashraf ya fita ran khady ba 'karamin 6aci yayi ba jin tayi kamar ta haďiye zuciya ta mutu, kuka tafarayi sosai tana faďin nana kin cuceni kin hanani zaman lafiya da miji na,

Wallahi baki isa ki aure Ashraf ba Ashraf nawa ne ni kaďai ni Khadija ta Ashraf ce shi kaďai,

Tana cikin kuka sai taji Ana knocking ďin get,
Batada niyyar buďe 'kofar a ranta tace koma wanene dole ya ha'kura ya juya,

Tana cikin kukan ne taji wayar ta tana ringing, daman tana kusa da ita saita kai hannu ta ďauka dan taga ko waye,

Ganin number matar yaya ne yasa ta ďauki wayar tare da yin sallama,

Matar yaya tace " kina ina ne tun ďazu ina knookin baki buďe ba ? "
Cikin sanyin murya tace" ina cikin gidan gani nan zuwa "

Da sauri ta tashi taje get ďin ta buďe ma matar yaya 'kofa,
Matar yaya ta kalle ta cike da mamakin ganin idanuwanta sun kumbura saboda kuka ,

Batayi mata magana ba har saida suka shiga falon , Khady ta kawo mata lemo da abinci Amma da kagan ta kasan  ranta a 6ace yake ,

Matar yaya kallon khady ta rin'kayi lokacin da khady tana zuba mata lemo A cup,

Khady tana ďago idanunta ta kalli matar yaya saita fashe da kuka,
Hankalin matar yaya ya tashi sosai ganin khady tana kuka,

Ajiye lemon tayi wanda khady ta bata ta matsa daf da khady ta jawo ta jikin ta tace" khady Allah yasa ba wata matsalar bane tsakaninki da Ashraf ",

Bata bata ansa ba saima cigaba datayi da kuka ta ,
Matar yaya ta tsura mata idanunta tace" ba dole sai naji abunda yake tsakanin ki da Ashraf ba, Amma inason koma menene kiyi ha'kuri ",

Khady ta ďago dara daran idanuwanta ta zubasu akan na matar yaya, cikin muryan kuka tace

" Anty nana ta cuce ni Ashe daman son Ashraf takeyi ni ban sani ba, Ashe har massages na soyayya takeyi mashi ni duk ban sani  ba,  Amma ni saita rin'ka zugani tana cewa ni ba ajin Ashraf bace nafi 'karfin shi Ashe ita take sonshi ",

Ta 'karasa maganar cikin kuka,
Matar yaya ta kalleta cikin mamaki tace " wace nana ? ",

" nana 'kawa ta wadda kika sani, kuma shima Ashraf ďin yace mun auren ta zaiyi ", saita fashe da kuka,

Mayar yaya ta jinjina maganar na cewa auren nana zaiyi dan tasan baya son ta, mamaki ta rin'kayi ace duk 'kawancen da yake tsakanin nana da khady yau ace nana ita takeson mijin khady gaskiya bata kyauta ba,

A fili kuwa cewa tayi" duk abunda ya faru laifinki ne, babu irin wula'kancin da bakiyiwa Ashraf ba kuma nasan ba kowa yake zugaki ba sai nana, tun kafin kuyi Aure Ashraf yace bayason ganinki da nana Amma kikace bai isa ba, irin abubuwan da kikayima inda Ashraf baya sonki da tuni ya rabu da ke ",

Khady nadama tace" haka ne ",
Matar yaya ta kalli Khady tace " Ashraf da kanshi yace zai auri nana ? "

" Eh " inji khady,
Matar yaya tace" ita nana tasan cewa kin gane tanason mijinki ? "
Khady ta girgiza mata kai alamar Aa,

Matar yaya tace" yauwa naji daďi da baki nuna mata ba saboda akwai shawaran da zan baki, kawo kunnen ki kiji  bansan kowa yaji ",
Khady tabawa matar yaya kunne dan ta faďa mata sirrin maganar da zata faďa mata ,.........

Ni Ummu meenal duk iya naci na nason inji me matar yaya zata faďama khady cikin kunne Amma banji komai ba, dole na ha'kura nace bara nabawa reader's ha'kuri saboda banji me matar yaya tafaďa mata ba, dan haka bansan me zan rubuta maku ba,

Amma idan Naga khady tafara aikata maganar  da matar yaya ta faďa mata zanje in rubuto maku,




*Ummu meenal ce ✍🏻*

NAFI KARFIN SHI Part 13

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*


*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*ummu Meenal*


*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*

                              *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*

Https://www.facebook.com

*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*

*Wannan shafin nakune class of twenty thirteen 💞 nabakushi kyauta kuyi yanda kukaga dama dashi banida bakin magana, 'kaunar ku A gareni tafi 'karfin page, Amma kusani ina sonku sosai,*
*idan nace inkira sunayenku page ďin bazai isa ba saboda kunada yawa Amma duk wacce tasan ita 'yar 2013 ce A G.G.S.S JIBIYA to wannan page nata ne, Ana mugun tare🤝🏻*

*Masoyan Wannan littafi ina godiya sosai Ana mugun tare🤝🏻, Yau read more sai kun gaji🤣*

*page 61-65*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*


"Wallahi tsoro nakeji ban iya kwana ďaki ni kaďai ina tsoro, pls kazo mu kwanta ",
Tafaďa kamar zatayi kuka,

Dariya tabawa Ashraf wai tsoro takeji, sabon salo kenan, bata ta6a cewa tanajin tsoro ba sai yau,

'Daure fuskar shi yayi ya kalle ta babu alamun fara'a A tare dashi kamar bai ta6a dariya ba yace

"Ke har zaki iya buďe baki kice baki iya kwana ďaki ke kaďai, karki manta idan nazo korata kikeyi, kuma ni A matsayi na namijin ki ban iya in faďa maki magana kiji ba, kin maida ni wani sakarai dan haka kije kiyi kwanciyar ki babu inda zanje ", ya faďa yana juya mata baya,

Khady sororo tayi tana kallon shi, mamakin shi takeyi yanda ya canza mata lokaci ďaya, wata zuciyar ta tace ke shareshi kawai kije kema kiyi kwanciyar ki,

Haka khady ta juya badan ranta yaso ba taje kan gado tayi kwanciyar ta tareda tunanin Ashraf A zuciyar ta,

Lokacin da Khady ta kwanta tayi zaton barcin zaizo Amma abun mamaki sai juye juye takeyi kan gado ita kaďai, saita ďauko pillow ta rungume sai kuma taji baiyi mata daďi ba sai tayi jifa da pillow,

A b'angaren  Ashraf shima  haka ya kwana babu daďi saboda ya Saba yana rungeme khady Amma yau gashi ya rungume pillow, haka ya kwana babu daďi da 'kyar yakai safe A haka,

Da safe khady tayi saurin haďama Ashraf breakfast ďinshi saboda yauma taga alamun da wuri zai fita, wanka tayi tasa wata doguwar riga har 'kasa ďinkin yayi kyau sosai,

Lokacin Ashraf harya shirya saboda da wuri zai fita, Amma cikin ranshi yace bazai fita ba saiya jefa khady cikin tunani,

Wayar shi ya ďauko yayi kamar yana kira kuma bai kira kowa ba saiya kara A kunne yayi kamar waya yakeyi harda faďin , Eh sweetheart gani nan zuwa yanzu kijirani,

Gabanta ya faďi da taji Ashraf yana waya tayi saurin dafe 'kirjin ta saboda yanda yake bugawa,  cikin ranta ta maimaita sweetheart?  ,

Gabanshi ta 'karasa da breakfast ďin, Amma duk da haka bai daina wayar ba saima tashi yayi daga inda ta ajiye breakfast ďin yace mata

" Ai ni banan zanyi breakfast ba Akwai wacce take jirana kuma Idan nace intsaya inyi break to zan 6ata mata lokaci ne ", ya faďa yana tashi tsaye,

Ba'kin ciki fal A zuciyar khady ta kalle shi tace " to koma wacece take jiranka ai yakamata kaci abinci, duba fa abincin jiya ko ta6awa batayi ba ",

Kallon ta yayi yana murmushin mugunta yace " yauma karki girka dani saboda zanci A wajen wadda take sona, dan haka ki girka naki ke kaďai,

Hawaye suka cika mata idanunta harta kasa 6oye su har saida Ashraf yagani, ita kanta tasan cewa Ashraf yana yimata 'kwarjini sosai, tarasa dalilin dayasa idan baici abincin ta ba takejin haushi,

Tarasa dalilin dayasa jiya da basu kwana ďaki ďaya kan gado ďaya ba takasa cikakken barci, ta rasa dalilin dayasa Ashraf yake burge ta A yanzu,

Tana cikin wannan tunanin ne Ashraf yace " matsa sauri nakeyi zan wuce ",

Girgiza mashi kai tayi tana kuka saboda batason ya fita baiyi break ba, kuma koban faďa ba mata Sun sani mace ta tsani tayi girki miji ya'kici ,

Tabawa Ashraf tausayi Amma duk da haka yasa a ranshi saita gane tayi kuskure,

'Daukar ta yayi cak kamar jaririya yaje ya kwantar da ita kan 3siter saboda ta tare mashi hanya, 
Yana ajiye ta bai tsaya 6ata lokaci ba ya kama gabanshi,

Ita kam khady kuka ta rin'kayi sosai, tana cikin kukan ne nana takira ta a waya ,

Kallon screen ďin wayar tayi sai taga nana ce dan haka tayi saurin picking tana kuka ,

Nana dataji kukan khady nan take tayi saurin tambayar ta dalilin kukan,

Cikin kuka khady tace " Ashraf Aure zai 'karayi naji yana waya da wata yanzu yana cewa gashinan zuwa ta jirashi , kuma ya daina cin abinci na " ta'karasa maganar tana kuka,

Nana wani irin daďi taji har a zuciyar ta , Amma A fili kuwa cewa tayi " meyasa ya daina cin abincin naki ? ",

" Nidai tun jiya ya canja mun saboda kinsan ya hanani zuwa makaranta shine naje, kuma jiya lokacin da na dawo makaranta na iskeshi a gida tunda daga lokacin ya canja mun ",

Nana tayi ajiyar zuciya tana jin daďi tace " Ashraf bai isa ya hanaki kici gaba da karatun kiba dan haka yanzu ma kitashi kishiya muje makaranta ",

Kwa6e fuska khady tayi ta zaro idanu sai kace tana gaban nana tace " kirufamun asiri yau idan na'kara zuwa ai nashiga uku wajen Ashraf , dan wallahi ya canja mun sosai ",

Nana cikin 6acin rai tace " to tsoron shi kikeji ne ? Yaushe kika fara tsoron Ashraf?  Kinga daman inaji maki tsoron Auren Ashraf gashi yanzu har canja maki ",

Khady shiru tayi tana sauraron nana datake ta faďan ta,
Cikin faďan ne nana take cewa ta tashi taje makaranta saboda kartayi massing lectures ďinta,

Khady tace " nana gaskiya bazanje ba saboda inajin tsoron abunda zai biyo baya , Amma Kibari zan lallashi Ashraf ďin yabarni in 'karasa karatu  na ",

Haushi ya hana nana magana wai zata lallashi Ashraf yabarta taci gaba da karatu, wani irin kishi ya mamaye nana dan haka batayi magana ba tayi saurin kashe waya,

Ita kam khady nana tana kashe waya taji kanta yana ciyo daman ga rashin barcin jiya dan haka taje kan gado tayi kwanciyar ta,

Ashraf yana fita daga gida sai yaji khady tabashi tausayi Amma bai nuna hakan ba saboda yanason yayima hankali dan yaga da sauranta har yanzu,

Tunda Khady ta kwanta tana barci bata tashi ba sai wajen qarfe biyun rana,

Da sauri ta tashi tashiga toilet tayi alwala tayi sallah harta shiga kitching da niyyar tayi girki sai maganar Ashraf ta faďo mata a zuciya inda yake cewa , karta ďora girki dashi kotayi ma baci zaiyi ba,

Nan take taji ranta ya 6aci, tayi dana sanin abunda tayi mashi,  tanason tayi mashi girki Amma bata son Ashraf ya'ki ci,

Wata dabara ta faďo mata a rai, wayar ta tayi saurin ďaukowa ta kira Ashraf,  yaune karo na farkon kiran number Ashraf,

Ashraf yana ganin wayar Shi tana ringing yana dubawa yaga khady ce, mamaki sosai yayi saboda bata ta6a kiranshi ba, idanma takirashi to ba kiran arzi'ki bane,

Saida wayar tayi ringing har sau biyu bai ďauka ba Ana uku ne ya ďauka tareda sallama,

Khady tanajin muryan Ashraf sai taji gabanta ya faďi tarasa dalilin yin hakan kodan bata saba bane ,

Cikin in inna khady tace " ya office?  "  sosai Ashraf yaji daďin kulawar Khady Amma saiya danne yace " Alhamdulillah ",

"Daman nakira ne inji me kakeso in Girka maka ? " ta 'karasa maganar kamar wacce batada gaskiya,

A 6angaren Ashraf kuwa cewa yayi " nop kibarshi aina faďa maki kokinyi girkin bazan ciba, ",

Shiru tayi tarasa mezatace mashi tana son tabashi ha'kuri Amma tanajin girman kai,

Shi kam Ashraf dayaji shirun yayi yawa saiya kashe wayar yaci gaba da harkokinshi,

Khady ta zauna jugum ta dafe kanta tana tunanin wai shin meyake faruwa da ita ne ,

Fita daga kitching ďin tayi saboda yin girkin bashida amfani tunda Ashraf bazaici ba ,

Haka khady ta wuni sai taji duk babu daďi saboda Ashraf ďinta yana fushi da ita, abunda yake 'kara ďaga mata hankali shine wacece wannan wadda Ashraf yake waya da ita ? Taji yana kiranta  da sweetheart shin wane matsayi take A burinshi ? Kodai Auren ta zaiyi ?,

Batada mai ansa mata tambayoyin ta, Amma tasama ranta koma wacece saita raba tsakaninsu, wata zuciyar Tata tace khady kodai son Ashraf kikeyi ? ,

A fili ta furta Nooo *NAFI 'KARFIN SHI* ,

Tunda Ashraf ya fita bashine ya dawo ba sai dare, Lokacin khady tana falo abun mamaki wai tana jiran Ashraf ya dawo, karo na farko kenan tun auren su,

Yana dawowa khady ta mik'e tsaye tana faďin sannu "Sannu da zuwa , " tana kar6ar jakar hannunshi ,

" yauwa "
"Ya aiki ? "Alhamdulillah , ya school ďin naki ?" yafaďa yana shigewa bedroom,

Kallonshi khady takeyi  kamar tace bataje makaranta ba sai taga ya shige bedroom yabarta nan tsaye, hakan yabata haushi sosai,

Tunani tayi kotaje tabawa Ashraf ha'kuri, hakan tayi ta shiga bedroom da niyyar tabashi ha'kurin laifinta na jiya,

Tunani yazo mata na cewa kotaje tabashi ha'kuri laifin da tayi jiya,
Bata tsaya 6ata lokaci ba ta shiga bedroom ďin taga yana cire kayan jikin shi ,

Tsayawa tayi a 'kofar sai taga ya yimata 'kwarjini sosai, jin tayi kamar taje ta tayashi cire kayan Amma bataga fuskar yin hakan ba ,

A hankali take takawa har taje gabanshi inda suke facing ďin juna ta tsaya,

Ashraf ya tsura mata idanu a ranshi yanajin kamar ya rungume ta saboda yayi missing ďin ta, Amma idan yayi hakan ya 6ata wasan shi dan haka ya 'kara ďaure fuska yace

" lafiya kikazo nan kikayi tsaye ? "
Anan khady ta daburce ta rasa mezatace mashi Dan gaba ďaya batayi tunanin abunda zatace mashi ba idan tazo ,

Shikam dayaga batada niyyar yimashi magana saiya ďauko jallabiyar shi yasa ya fice daga gidan ,

Dafe kanta tayi tana tunanin daman haka Ashraf yake da zuciya ? Tana cikin wannan tunanin sai taji wayar Ashraf tana ringing, Ashe ya manta bai fita da wayar ba,

Da kamar karta ďauka sai taji tanason tasan wanda ya kira wayar ,
Zuwa tayi inda wayar take ringing ta duba sai taga kamar tasan number,

Picking call ďin tayi Amma da akaji muryan ta sai akayi saurin kashewa,

Abun yabawa khady mamaki saita ta6e baki tace koma Waye shiyasani,

'Daukar wayar tayi tashiga gurin massage (khady da karambani ) inbox tashiga anan taga abunda ya ďaga mata hankali , massage ďin love tagani a wayar Ashraf kuma sai tana ganin kamar tasan number,

Karanta massage ďin tafarayi duk na love ne nan take taji kishi ya rufe ta , wani massage tagani wanda yafiyi mata ciyo inda akace yaje gida yanzu yagani khady ta fita zuwa makaranta,

Nan take tafara tunanin wane munafikin ne wannan ,
Wayar ta taďauko tasa wannan number da akeyima Ashraf massage tasa a nata wayar,

Mamaki da firgici suka bayyana a fuskar khady inda taga sunan nana 'karara akan wayar ta,

Tana cikin mamaki saiga Ashraf yadawo, saurin kallonshi tayi, tayi editing number nana tace " wannan number da ake turo maka massages ta Waye ? "

" Number nana ce , "
Cikin tsananin mamaki khady tace " wace ala'ka ce tsakanin ka da nana ? "

" budurwa ta ce kuma ita nakeson in aura nan bada daďewa ba ",............  





*Ummu meenal ce ✍🏻*

NAFI KARFIN SHI Part 14

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*


*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*ummu Meenal*


*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*

                              *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*

https://www.Facebook.com

*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*

*Anty mamee 🧕🏻ustaziyya ko 'yar duniya🤷‍♀ writer ina farin cikin dawowar ki akan cigaba da yimana typing, gaba dai gaba Anty mamee, kinayi munajin daďi kina bari muna jin haushi*

*Sis Rukyn mama ramin mugunta writer ,Abunda kika yimun ban isa na Maida maki makamancin shi ba, lallai ke haske ce A gare ni, kina 'ko'karin fahimtar dani abunda ban fahimta ba Alkhairin da kika yimun bazai bayyanu ba dan zai cinye page ďin duka 🤝🏻*

*Ko na'ki kona so dole inyi maku typing Masoya na A duk inda suke ina Alfahari dasu Allah yabarmu tare 🤝🏻*

*Wannan page ďin nakune ma'kiya na A duk inda suke toga page nabaku shi kyauta kuyi yanda kukaga dama dashi 🤣, ina Alfahari daku ma'kiya na Ana mugun tare🤝🏻*

*page 66-70*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

" Budurwa tace kuma ita nake in  aura nan bada daďewa ba ",

Nan take khady ta hasala wani 'kololon ba'kin ciki ya tsaya mata a wuya ko miyau takasa haďuwa,

Da sauri ta 'karasa gabanshi hankalinta A tashe ta cakumi wuyan rigararshi tana kuka tace " Ashraf daman kasan da cewa nana tana Sonka shine baka faďamun ba ? To wallahi daga kai har ita Baku isa ba " ta'karasa maganar tana matsanancin kuka,

Ashraf yace" ban gane bamu isa ba, ke har kin isa ki hanani auren nana , to bara kiji ko kinaso ko bakiso saina aure ta saboda ita take sona , kefa kikace kinfi 'karfi na ",

Khady cikin kuka tace " wallahi baka isa ba bazaka aure nana ba indai har ina raye, nana Ashe daman macuciya ce ban sani ba , shine kai kuma kabata haďin kai dan kuci amana ta ",

Ashraf yayi dariya ya 'Kwace jikinshi  ya nuna ta da ďan yatsa  (manuni) yace " khady baki sona , yakamata Kibari in aure wacce take sona ", ya faďa yana fita daga ďakin,

Saida ya kusa fita bedroom ďin sannan ya juyo yace " Ni kinga yanzu ma wajen fira( taďi  ) zanje "

Khady jin tayi idanunta Sun rufe batasan lokacin da tayi saurin shiga gabanshi tasama 'kofa key ba,

Kallonshi tayi tana hawaye tace" Ashraf Ashe daman ba sona kakeyi ba ? Yanzu har zaka iya cin Amana ta kenan? Ban ta6a tunanin hakan daga gareka ba ",

Tabashi tausayi sai yaji kamar ya rungume ta ya lallashi ta,
Baice mata komai ba ya juya zuwa cikin bedroom ďin,
Kan gado ya kwanta fuskar shi tana kallon P.O.P yana tunanin Ashe daman Khady tana sonshi shine take mashi yawo da hankali, to shima saiya nuna mata ya fita rainin hankali,

Khady tana ganin ya shiga bedroom itama tabishi bayan ta cire key ďin ta 6oye ,

Ganin Ashraf kwance kan gado da alama yana tunani hakan ya bata damar zuwa inda yake sai taga kamar baimasan tazo ba,

Kan jikinshi ta hau tana kuka fuskar shi tana kallon nata fuskar ,
Shikam Ashraf gaba ďaya ya ruďe jin khady A jikinshi hankalinshi ba 'karamin tashi yayi ba,

Yaso ya 6an6are khady daga jikinshi Amma bazai iya ba,
Hannunwan shi yasa A bayanta ya 'kara rungeme ta tsammm kamar wani zai 'Kwace mashi ita,

Ita kam khady tayi lamoo A jikinshi Ashraf tana sauraron yanda zuciyar shi take bugawa,

Hannunta tasa A faffaďan 'kirjinshi mai cike da gashi tafara wasa da 'kirjin shi tace " Ashraf Ashe daman nana bata sona ? "

Ashraf yace " bakida masoyiya kamar nana tunda gashi har zaku zama kishiyoyi nan bada daďewa ba " yafaďa yana kai bakinshi kan bress ďin ta wanda yafi komai ďaga mashi hankali,

Ran khady ya 'kara 6aci sosai jin yace zasu zama kishiyoyi, tayi tunanin ta tureshi Amma saita tuna da shawarwarin matar yaya akan duk abunda mijinki yakeso karki nuna gazawa koda ranki bayaso,

Kuma idan ta tureshi tasan zai koma falo ya kira nana susha soyayyar su, dan haka ta daure da kanta ma take taya shi abunda yakeso,

Jikinshi na rawa ya fara cire mata kayan jikinta saboda yakai 'kololuwa daman jiya ba'ayi ba kunsan angwaye da ďokin Abun😜 kobama haka ba Ashraf mabu'kaci ne sosai gwarzon namiji cikakken namiji wanda mata suke rububin shi,

A daren ranar kuwa khady ta gurzu wajen Ashraf dan tun tana marmarin Abun harta gaji Ashraf bai daina ba,  daurewa tayi saboda matar yaya tace " karki nunama mijinki gajiyar ki wajen sex,

Ashraf kam bashida niyyar 'Kyale Khady dan ita tsakani da Allah tagaji Amma batason ta nuna mashi,

Dataga abun bana 'karewa bane saita fara kuka, batace ta gaji ba amma saita fashe da kuka,

Ashraf dayaga khady tana kuka sai ya lashe hawayen yasa bakinshi cikin nata yaci gaba da uhum Uhum 🤭,

Khady kam tagaji iya gajiya cikin ranta tace bazan yarda ka kashe ni kaje ka auro nana ba,

'Cire bakinta tayi cikin nashi tana kuka tace,wallahi Anty bazan iya ba Ashraf baya gajiya dan haka saina nuna mashi ni nagaji, maganar ce ta su6uce mata batare da tasani ba saboda maganar tana ranta,

Ashraf ya 'kara matse khady jikinshi alamun yasamu realef har saida khady tayi 'yar 'kara ,

Ashraf yana gamawa ya 'kara matse ta jikinshi yana Maida numfashi,  ita kam khady Addu a takeyi cikin ranta tana cewa ALLAH yasa Ashraf yagama,

Tare sukayi wanka dan Ashraf yace shi zaiyi mata wanka ita kuma tayi mashi,

Babu yanda zatayi haka tabi umarnin shi cikin kunya har suka gama wankan,

Da safe khady tariga Ashraf tashi dan haka ta shiga kitching ta haďa masu breakfast,
Tana kitching tana tunanin irin abunda zata yima nana , a ranta tace daman saida mijina yace in rabu dake Amma na'ki,

Bayan ta kammala breakfast ďinta ta ajiye a inda suke breakfast taje tayi wanka,

Bata wani tsaya kwalliya ba fauda kawai ta shafa sai tasa lisp a le6en ta tayi kyau abunta,

Swissless tasa ruwan ganye yayi mata kyau sosai, tagama kwalliya kenan saiga Ashraf ya shigo ďakin,

Ganin tayi yayi mata 'kwarjini sosai duk da cewa jallabiya ce A jikinshi, jallabiyar datake rainawa sai taga yayi kyau cikin ta,

'Karasawa yayi ya rungume ta tabaya yanajin ďumin jikin ta, ita kuma ta ri'ke hannun shi
tace " ga breakfast can yana jiranka ",
Kallon ta yayi sai yaga ta 'kara mashi kyau over,

Bayan sun kammala breakfast ďin ba daďewa Ashraf ya shirya cikin wani yadi boyil yayi masifar kyau, duk macen da taganshi saita 'kyasa,

Khady sai kallonshi takeyi yana fesa turare da Alama fita zaiyi kuma gashi yau week End balle tace zaije court ne,

Batace mashi komai ba harya gama shiryawa tana kallonshi, takalimin shi yaje yasa sannan yace " To ni zan fita saina dawo ",

Da sauri taje gabanshi ta tareshi fuskarta kamar zatayi kuka tace " Zan bika ",
" babu inda zakije, kinsan inda zanje ne da zakice kibini? "

Fuskar kamar zatayi kuka tace " koma ina zakaje ni saina bika ",
Dariya tabashi irin yanayin yanda take maganar,

Ashraf ya wuce ta gabanta yana cewa " Ni na wuce saina dawo ",
Ri'ke rugarshi tayi ranta a 6ace tace " Ni saika faďamun inda zakaje, haka kawai kafita kabarni gida ni kaďai ",

Ashraf ya saci kallon ta sai yaga tsantsar kishi A idanunta, 'Kwace rigarahi yayi sannan yace " wajen nana zanje ",

Yana gama faďan haka yayi waje da sauri saboda yasan halin Khady yanzu zata iya sakama 'kofa key,

Lokacin da Ashraf ya fita ran khady ba 'karamin 6aci yayi ba jin tayi kamar ta haďiye zuciya ta mutu, kuka tafarayi sosai tana faďin nana kin cuceni kin hanani zaman lafiya da miji na,

Wallahi baki isa ki aure Ashraf ba Ashraf nawa ne ni kaďai ni Khadija ta Ashraf ce shi kaďai,

Tana cikin kuka sai taji Ana knocking ďin get,
Batada niyyar buďe 'kofar a ranta tace koma wanene dole ya ha'kura ya juya,

Tana cikin kukan ne taji wayar ta tana ringing, daman tana kusa da ita saita kai hannu ta ďauka dan taga ko waye,

Ganin number matar yaya ne yasa ta ďauki wayar tare da yin sallama,

Matar yaya tace " kina ina ne tun ďazu ina knookin baki buďe ba ? "
Cikin sanyin murya tace" ina cikin gidan gani nan zuwa "

Da sauri ta tashi taje get ďin ta buďe ma matar yaya 'kofa,
Matar yaya ta kalle ta cike da mamakin ganin idanuwanta sun kumbura saboda kuka ,

Batayi mata magana ba har saida suka shiga falon , Khady ta kawo mata lemo da abinci Amma da kagan ta kasan  ranta a 6ace yake ,

Matar yaya kallon khady ta rin'kayi lokacin da khady tana zuba mata lemo A cup,

Khady tana ďago idanunta ta kalli matar yaya saita fashe da kuka,
Hankalin matar yaya ya tashi sosai ganin khady tana kuka,

Ajiye lemon tayi wanda khady ta bata ta matsa daf da khady ta jawo ta jikin ta tace" khady Allah yasa ba wata matsalar bane tsakaninki da Ashraf ",

Bata bata ansa ba saima cigaba datayi da kuka ta ,
Matar yaya ta tsura mata idanunta tace" ba dole sai naji abunda yake tsakanin ki da Ashraf ba, Amma inason koma menene kiyi ha'kuri ",

Khady ta ďago dara daran idanuwanta ta zubasu akan na matar yaya, cikin muryan kuka tace

" Anty nana ta cuce ni Ashe daman son Ashraf takeyi ni ban sani ba, Ashe har massages na soyayya takeyi mashi ni duk ban sani  ba,  Amma ni saita rin'ka zugani tana cewa ni ba ajin Ashraf bace nafi 'karfin shi Ashe ita take sonshi ",

Ta 'karasa maganar cikin kuka,
Matar yaya ta kalleta cikin mamaki tace " wace nana ? ",

" nana 'kawa ta wadda kika sani, kuma shima Ashraf ďin yace mun auren ta zaiyi ", saita fashe da kuka,

Mayar yaya ta jinjina maganar na cewa auren nana zaiyi dan tasan baya son ta, mamaki ta rin'kayi ace duk 'kawancen da yake tsakanin nana da khady yau ace nana ita takeson mijin khady gaskiya bata kyauta ba,

A fili kuwa cewa tayi" duk abunda ya faru laifinki ne, babu irin wula'kancin da bakiyiwa Ashraf ba kuma nasan ba kowa yake zugaki ba sai nana, tun kafin kuyi Aure Ashraf yace bayason ganinki da nana Amma kikace bai isa ba, irin abubuwan da kikayima inda Ashraf baya sonki da tuni ya rabu da ke ",

Khady nadama tace" haka ne ",
Matar yaya ta kalli Khady tace " Ashraf da kanshi yace zai auri nana ? "

" Eh " inji khady,
Matar yaya tace" ita nana tasan cewa kin gane tanason mijinki ? "
Khady ta girgiza mata kai alamar Aa,

Matar yaya tace" yauwa naji daďi da baki nuna mata ba saboda akwai shawaran da zan baki, kawo kunnen ki kiji  bansan kowa yaji ",
Khady tabawa matar yaya kunne dan ta faďa mata sirrin maganar da zata faďa mata ,.........

Ni Ummu meenal duk iya naci na nason inji me matar yaya zata faďama khady cikin kunne Amma banji komai ba, dole na ha'kura nace bara nabawa reader's ha'kuri saboda banji me matar yaya tafaďa mata ba, dan haka bansan me zan rubuta maku ba,

Amma idan Naga khady tafara aikata maganar  da matar yaya ta faďa mata zanje in rubuto maku,




*Ummu meenal ce ✍🏻*

NAFI KARFIN SHI Part 13

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*


*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*ummu Meenal*


*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*

                              *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*

Https://www.facebook.com

*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*

*Wannan shafin nakune class of twenty thirteen 💞 nabakushi kyauta kuyi yanda kukaga dama dashi banida bakin magana, 'kaunar ku A gareni tafi 'karfin page, Amma kusani ina sonku sosai,*
*idan nace inkira sunayenku page ďin bazai isa ba saboda kunada yawa Amma duk wacce tasan ita 'yar 2013 ce A G.G.S.S JIBIYA to wannan page nata ne, Ana mugun tare🤝🏻*

*Masoyan Wannan littafi ina godiya sosai Ana mugun tare🤝🏻, Yau read more sai kun gaji🤣*

*page 61-65*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*


"Wallahi tsoro nakeji ban iya kwana ďaki ni kaďai ina tsoro, pls kazo mu kwanta ",
Tafaďa kamar zatayi kuka,

Dariya tabawa Ashraf wai tsoro takeji, sabon salo kenan, bata ta6a cewa tanajin tsoro ba sai yau,

'Daure fuskar shi yayi ya kalle ta babu alamun fara'a A tare dashi kamar bai ta6a dariya ba yace

"Ke har zaki iya buďe baki kice baki iya kwana ďaki ke kaďai, karki manta idan nazo korata kikeyi, kuma ni A matsayi na namijin ki ban iya in faďa maki magana kiji ba, kin maida ni wani sakarai dan haka kije kiyi kwanciyar ki babu inda zanje ", ya faďa yana juya mata baya,

Khady sororo tayi tana kallon shi, mamakin shi takeyi yanda ya canza mata lokaci ďaya, wata zuciyar ta tace ke shareshi kawai kije kema kiyi kwanciyar ki,

Haka khady ta juya badan ranta yaso ba taje kan gado tayi kwanciyar ta tareda tunanin Ashraf A zuciyar ta,

Lokacin da Khady ta kwanta tayi zaton barcin zaizo Amma abun mamaki sai juye juye takeyi kan gado ita kaďai, saita ďauko pillow ta rungume sai kuma taji baiyi mata daďi ba sai tayi jifa da pillow,

A b'angaren  Ashraf shima  haka ya kwana babu daďi saboda ya Saba yana rungeme khady Amma yau gashi ya rungume pillow, haka ya kwana babu daďi da 'kyar yakai safe A haka,

Da safe khady tayi saurin haďama Ashraf breakfast ďinshi saboda yauma taga alamun da wuri zai fita, wanka tayi tasa wata doguwar riga har 'kasa ďinkin yayi kyau sosai,

Lokacin Ashraf harya shirya saboda da wuri zai fita, Amma cikin ranshi yace bazai fita ba saiya jefa khady cikin tunani,

Wayar shi ya ďauko yayi kamar yana kira kuma bai kira kowa ba saiya kara A kunne yayi kamar waya yakeyi harda faďin , Eh sweetheart gani nan zuwa yanzu kijirani,

Gabanta ya faďi da taji Ashraf yana waya tayi saurin dafe 'kirjin ta saboda yanda yake bugawa,  cikin ranta ta maimaita sweetheart?  ,

Gabanshi ta 'karasa da breakfast ďin, Amma duk da haka bai daina wayar ba saima tashi yayi daga inda ta ajiye breakfast ďin yace mata

" Ai ni banan zanyi breakfast ba Akwai wacce take jirana kuma Idan nace intsaya inyi break to zan 6ata mata lokaci ne ", ya faďa yana tashi tsaye,

Ba'kin ciki fal A zuciyar khady ta kalle shi tace " to koma wacece take jiranka ai yakamata kaci abinci, duba fa abincin jiya ko ta6awa batayi ba ",

Kallon ta yayi yana murmushin mugunta yace " yauma karki girka dani saboda zanci A wajen wadda take sona, dan haka ki girka naki ke kaďai,

Hawaye suka cika mata idanunta harta kasa 6oye su har saida Ashraf yagani, ita kanta tasan cewa Ashraf yana yimata 'kwarjini sosai, tarasa dalilin dayasa idan baici abincin ta ba takejin haushi,

Tarasa dalilin dayasa jiya da basu kwana ďaki ďaya kan gado ďaya ba takasa cikakken barci, ta rasa dalilin dayasa Ashraf yake burge ta A yanzu,

Tana cikin wannan tunanin ne Ashraf yace " matsa sauri nakeyi zan wuce ",

Girgiza mashi kai tayi tana kuka saboda batason ya fita baiyi break ba, kuma koban faďa ba mata Sun sani mace ta tsani tayi girki miji ya'kici ,

Tabawa Ashraf tausayi Amma duk da haka yasa a ranshi saita gane tayi kuskure,

'Daukar ta yayi cak kamar jaririya yaje ya kwantar da ita kan 3siter saboda ta tare mashi hanya, 
Yana ajiye ta bai tsaya 6ata lokaci ba ya kama gabanshi,

Ita kam khady kuka ta rin'kayi sosai, tana cikin kukan ne nana takira ta a waya ,

Kallon screen ďin wayar tayi sai taga nana ce dan haka tayi saurin picking tana kuka ,

Nana dataji kukan khady nan take tayi saurin tambayar ta dalilin kukan,

Cikin kuka khady tace " Ashraf Aure zai 'karayi naji yana waya da wata yanzu yana cewa gashinan zuwa ta jirashi , kuma ya daina cin abinci na " ta'karasa maganar tana kuka,

Nana wani irin daďi taji har a zuciyar ta , Amma A fili kuwa cewa tayi " meyasa ya daina cin abincin naki ? ",

" Nidai tun jiya ya canja mun saboda kinsan ya hanani zuwa makaranta shine naje, kuma jiya lokacin da na dawo makaranta na iskeshi a gida tunda daga lokacin ya canja mun ",

Nana tayi ajiyar zuciya tana jin daďi tace " Ashraf bai isa ya hanaki kici gaba da karatun kiba dan haka yanzu ma kitashi kishiya muje makaranta ",

Kwa6e fuska khady tayi ta zaro idanu sai kace tana gaban nana tace " kirufamun asiri yau idan na'kara zuwa ai nashiga uku wajen Ashraf , dan wallahi ya canja mun sosai ",

Nana cikin 6acin rai tace " to tsoron shi kikeji ne ? Yaushe kika fara tsoron Ashraf?  Kinga daman inaji maki tsoron Auren Ashraf gashi yanzu har canja maki ",

Khady shiru tayi tana sauraron nana datake ta faďan ta,
Cikin faďan ne nana take cewa ta tashi taje makaranta saboda kartayi massing lectures ďinta,

Khady tace " nana gaskiya bazanje ba saboda inajin tsoron abunda zai biyo baya , Amma Kibari zan lallashi Ashraf ďin yabarni in 'karasa karatu  na ",

Haushi ya hana nana magana wai zata lallashi Ashraf yabarta taci gaba da karatu, wani irin kishi ya mamaye nana dan haka batayi magana ba tayi saurin kashe waya,

Ita kam khady nana tana kashe waya taji kanta yana ciyo daman ga rashin barcin jiya dan haka taje kan gado tayi kwanciyar ta,

Ashraf yana fita daga gida sai yaji khady tabashi tausayi Amma bai nuna hakan ba saboda yanason yayima hankali dan yaga da sauranta har yanzu,

Tunda Khady ta kwanta tana barci bata tashi ba sai wajen qarfe biyun rana,

Da sauri ta tashi tashiga toilet tayi alwala tayi sallah harta shiga kitching da niyyar tayi girki sai maganar Ashraf ta faďo mata a zuciya inda yake cewa , karta ďora girki dashi kotayi ma baci zaiyi ba,

Nan take taji ranta ya 6aci, tayi dana sanin abunda tayi mashi,  tanason tayi mashi girki Amma bata son Ashraf ya'ki ci,

Wata dabara ta faďo mata a rai, wayar ta tayi saurin ďaukowa ta kira Ashraf,  yaune karo na farkon kiran number Ashraf,

Ashraf yana ganin wayar Shi tana ringing yana dubawa yaga khady ce, mamaki sosai yayi saboda bata ta6a kiranshi ba, idanma takirashi to ba kiran arzi'ki bane,

Saida wayar tayi ringing har sau biyu bai ďauka ba Ana uku ne ya ďauka tareda sallama,

Khady tanajin muryan Ashraf sai taji gabanta ya faďi tarasa dalilin yin hakan kodan bata saba bane ,

Cikin in inna khady tace " ya office?  "  sosai Ashraf yaji daďin kulawar Khady Amma saiya danne yace " Alhamdulillah ",

"Daman nakira ne inji me kakeso in Girka maka ? " ta 'karasa maganar kamar wacce batada gaskiya,

A 6angaren Ashraf kuwa cewa yayi " nop kibarshi aina faďa maki kokinyi girkin bazan ciba, ",

Shiru tayi tarasa mezatace mashi tana son tabashi ha'kuri Amma tanajin girman kai,

Shi kam Ashraf dayaji shirun yayi yawa saiya kashe wayar yaci gaba da harkokinshi,

Khady ta zauna jugum ta dafe kanta tana tunanin wai shin meyake faruwa da ita ne ,

Fita daga kitching ďin tayi saboda yin girkin bashida amfani tunda Ashraf bazaici ba ,

Haka khady ta wuni sai taji duk babu daďi saboda Ashraf ďinta yana fushi da ita, abunda yake 'kara ďaga mata hankali shine wacece wannan wadda Ashraf yake waya da ita ? Taji yana kiranta  da sweetheart shin wane matsayi take A burinshi ? Kodai Auren ta zaiyi ?,

Batada mai ansa mata tambayoyin ta, Amma tasama ranta koma wacece saita raba tsakaninsu, wata zuciyar Tata tace khady kodai son Ashraf kikeyi ? ,

A fili ta furta Nooo *NAFI 'KARFIN SHI* ,

Tunda Ashraf ya fita bashine ya dawo ba sai dare, Lokacin khady tana falo abun mamaki wai tana jiran Ashraf ya dawo, karo na farko kenan tun auren su,

Yana dawowa khady ta mik'e tsaye tana faďin sannu "Sannu da zuwa , " tana kar6ar jakar hannunshi ,

" yauwa "
"Ya aiki ? "Alhamdulillah , ya school ďin naki ?" yafaďa yana shigewa bedroom,

Kallonshi khady takeyi  kamar tace bataje makaranta ba sai taga ya shige bedroom yabarta nan tsaye, hakan yabata haushi sosai,

Tunani tayi kotaje tabawa Ashraf ha'kuri, hakan tayi ta shiga bedroom da niyyar tabashi ha'kurin laifinta na jiya,

Tunani yazo mata na cewa kotaje tabashi ha'kuri laifin da tayi jiya,
Bata tsaya 6ata lokaci ba ta shiga bedroom ďin taga yana cire kayan jikin shi ,

Tsayawa tayi a 'kofar sai taga ya yimata 'kwarjini sosai, jin tayi kamar taje ta tayashi cire kayan Amma bataga fuskar yin hakan ba ,

A hankali take takawa har taje gabanshi inda suke facing ďin juna ta tsaya,

Ashraf ya tsura mata idanu a ranshi yanajin kamar ya rungume ta saboda yayi missing ďin ta, Amma idan yayi hakan ya 6ata wasan shi dan haka ya 'kara ďaure fuska yace

" lafiya kikazo nan kikayi tsaye ? "
Anan khady ta daburce ta rasa mezatace mashi Dan gaba ďaya batayi tunanin abunda zatace mashi ba idan tazo ,

Shikam dayaga batada niyyar yimashi magana saiya ďauko jallabiyar shi yasa ya fice daga gidan ,

Dafe kanta tayi tana tunanin daman haka Ashraf yake da zuciya ? Tana cikin wannan tunanin sai taji wayar Ashraf tana ringing, Ashe ya manta bai fita da wayar ba,

Da kamar karta ďauka sai taji tanason tasan wanda ya kira wayar ,
Zuwa tayi inda wayar take ringing ta duba sai taga kamar tasan number,

Picking call ďin tayi Amma da akaji muryan ta sai akayi saurin kashewa,

Abun yabawa khady mamaki saita ta6e baki tace koma Waye shiyasani,

'Daukar wayar tayi tashiga gurin massage (khady da karambani ) inbox tashiga anan taga abunda ya ďaga mata hankali , massage ďin love tagani a wayar Ashraf kuma sai tana ganin kamar tasan number,

Karanta massage ďin tafarayi duk na love ne nan take taji kishi ya rufe ta , wani massage tagani wanda yafiyi mata ciyo inda akace yaje gida yanzu yagani khady ta fita zuwa makaranta,

Nan take tafara tunanin wane munafikin ne wannan ,
Wayar ta taďauko tasa wannan number da akeyima Ashraf massage tasa a nata wayar,

Mamaki da firgici suka bayyana a fuskar khady inda taga sunan nana 'karara akan wayar ta,

Tana cikin mamaki saiga Ashraf yadawo, saurin kallonshi tayi, tayi editing number nana tace " wannan number da ake turo maka massages ta Waye ? "

" Number nana ce , "
Cikin tsananin mamaki khady tace " wace ala'ka ce tsakanin ka da nana ? "

" budurwa ta ce kuma ita nakeson in aura nan bada daďewa ba ",............  





*Ummu meenal ce ✍🏻*

NAFI KARFIN SHI Part 12

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*


*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*ummu Meenal*


*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*

                              *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*

Https://www.facebook.com

*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*

*COMMENTS 'DINKI YANA 'KARAMUN 'KWARIN GUIWA DOLE SAINAYI TYPING*

*Raliya*
*hauwa abdullahi doma*
*Mrs otu*
*Mrs bakar*
*ummu hanif*
*sayyadarh diijarht abdul*
*rukayya ďanjuma*
*Ehsheat*
*Ummu Ashraf*

*kai kunafada yawa, harda waďanda ban ambata ba duk ina godiya*

*Wannan shafin nakune 'yan groups ďin ANTY MAMEE NOVEL'S ustaziyya ko 'yar duniya writer ,banida abunda zance maku sai dai ince Allah yabar 'kauna tsakaninmu Ana mugun tare🤝🏻*

*Page 56-60*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

A hankali zanyi daman can kece kike kawo matsala shiyasa nakeyi da 'karfi saboda zuciya ta bazata iya haqura ba,

A hankali Ashraf yafara shigar ta Amma duk da haka saida saida khady tayi 'yar 'kara saboda raki,

Ashraf ya daďe akan khady yana sex da ita har A zuciyar Shi yanajin daďin kasancewa da ita , daďi ne fal A zuciyar Ashraf,

Saida ya daďe yanayi sannan ya sauka kanta shima saida khady tafara yimashi kukan ta gaji dan taga abun na Ashraf bana 'karewa bane,

Kallon fuskar yanajin sonta yana 'kara shiga zuciyar shi , jawota yayi tafaďa A faffaďan 'kirjin shi Wanda yake cike da gashi a kwance,

Ita kanta khady Ashraf yana burge ta sai dai idan ta tuna da ita ba ajin ta bane sai taji ta tsane shi ,

Ko yanzu tana kwance A 'kirjin shi sai nasihar nana ta faďo mata a rai , nan take tayi saurin tashi kan 'kirjin Ashraf ta yamutse fuska ta ďauki pillow ďin ta ta koma gefen gado ta rungume pillow,

Ashraf ya kalleta fuskar shi da mamaki yace " khady lafiya Naga nan take kin sauya ko wani abun ne ya faru ? "
"Ban sani ba, kaga malam Dan Allah ka 'kyale ni ",

Fizge pillow yayi yana 'kara rungeme ta jikin shi yanajin ďumin jikin ta,

'Kwace kanta tayi ta 6alla mashi harara ta koma falo tayi kwanciyar ta tabarshi A falo, Ashraf ba 'karamin mamakin khady yakeyi ba irin yanda take canja mashi nan take,

Washe gari ranar ne khady zata cigaba da zuwa sukll tunda hutu ya 'kare, Amma matsalar ta ďaya tunda Ashraf ya hanata zuwa makaranta bata ta6a bashi ha'kuri ba saboda taurin kai irin nata,

Shikam Ashraf da safe yana gama breakfast ďinshi ya fita da wuri saboda Akwai shari'ar da zasuyi A court dan haka ya fita da wuri,

Ganin Ashraf ya fita da wuri yasa khady ta ďauko 'karamar wayar ta tana faďama nana cewa Ashraf yace karta sake zuwa makaranta,

Nan take nana tayi wuf da masifa tana faďi " yama isa ya hanaki kici gaba da karatun ki, kinga abunda nake gudar maki da auren Ashraf ko , wallahi Kari yarda idan ya fita karki tsaya 6ata lokaci kifito kema sai mu haďu A makaranta ",

Khady taji daďin shawaran nana dan gaba ďaya tunaninta bai kai na cewa tafita gida batare da izinin Ashraf ba,

Khady tana gama waya da nana tayi saurin shirya cikin wani yadi riga da sket Sun kama jikinta sosai kuma saita ďauko Gyalen yadin tasaka gashi yadin irin wanda ake ganin fatar jikin nan ne,

Fita tayi cikin gidan gabanta yana faďuwa tana harta kai cikin makaranta , A bakin get ta iske nana, ita kuma nana tana ganin khady taji wani irin daďi A ranta,

Saida suka fito lecture suna zaune inda suke zama nana ta ďauko wayar ta turama Ashraf text batare da Khady tasani ba, *Ashraf ka hana matar ka zuwa makaranta Amma bata hanu ba, ina son kasani yanzu haka khady bata gida tana makaranta, Ida baka yarda ba zaka iya zuwa gidan kagani,*

Ashraf lokacin da text ďin ya shigo wayar shi ya fito cikin court kenan Sun gama case ďin da zaiyi,

Duba text ďin yayi daman ya Saba ganin text ďin yarinyar,
Bayan yagama karanta text ďin cikin tsananin mamaki ya ďauko wayar shi ya kira khady,

Ita kuma anata 6angaren har zata ďauka sai nana tayi saurin hanata A cewar ta zai gane bata gida, dan haka tabi shawarar ta ta'iyin picking coll ďin shi,

Shikam Ashraf daya kira khady bata ďauka ba ya hau mashin ďinshi sai gidan dan ya tabbatar da gaskiyar labari,

Lokacin da ya isa gidan sai yaganshi wayam babu kowa khady bata nan, kan kujera ya zauna ya dafe kanshi yana tunanin madafa,  wato shi gaba ďaya bai isa da khady ba kenan,

Yarinyar nan ta rainashi da yawa dan haka yana son yayi maganin ta , Amma ta ina zai fara ?

Tunanin shi yakai wajen wadda takeyi mashi text kullum Dan haka yayi saurin ďaukar wayar ya kira number ta, daman basu ta6a waya ba,

Nana tana tare da khady sai taji wayar ta tana ringing dubawar da zatayi sai taga number Ashraf gabanta ya faďi sosai dan batasan yazasu 'kare ba saboda yana mata 'kwarjini,

Kallon Khady tayi tace " ina zuwa Abdul ďina ne ya kira ni,  "
Bataji abunda zatace ba tayi gaba abunda tana ďaukar wayar da sauri dan karta yanke,

Lokacin da nana ta ďauki wayar sai tayi shiru sai Ashraf ne yaji shirun yayi yawa sai yayi mata sallama,

Lokacin da nana ta ansa mashi sallama anan take yagane nana ce , mamaki tsantsa yakeyi ace 'kawar Khady wacce take masifar son ta wacce ta fifita ta akan mijinta itace take 'ko'karin 'Kwace mata miji,

Nana cikin kissa tace " ina wuni ", abunda khady bata ta6a yimashi ba , bata ta6a gaishe shi ba,

" Lafiya Lau ya karatu ? "
" Alhamdulillah ",

Shirun ne yayi yawa sai Ashraf yace " to nana sai anjima "
" ok to zan kiraka anjima , na gode beeey "

Ashraf ya kashe wayar yana mamaki nana, cikin ranshi yace wallahi sai yayi soyayya da nana mayb ma ya aure ta tunda ita khady bata sonshi , shima yanason ya aure wacce take sonshi,

Bayan Sun tashi sukll khady gabanta bai fara faďuwa ba saida takai layin gidan ta, Addu'a take cikin ranta Allah yasa Ashraf bai dawo ba,

Haka tashiga cikin gidan gabanta yana faďuwa,  Hankalin ta ya tashi lokacin dataga 'kofar falon ta a buďe alamun Ashraf ya daďe da dawowa,

Tsaye tayi 'kofar ďakin tana jin tsoron shiga, wata zuciyar ta tuna mata da shawarar nana cewa karki sake Ashraf yagane cewa kina tsoron shi,

Kai tsaye ta shiga falon batare da fargaba ba, ganin Ashraf tayi kan kujera da indomie A gabanshi yasa gabanta ya tsananta faďuwa, dakewa tayi tabi ta gabanshi ta wuce batareda ta 'kara kallonshi ba,

Kallon ta ya 'karayi yaga kayan jikin ta yadin yayi masifar kama jikin ta gashi sket ne kuma sai tasa gyale, hakan ya 'kara 6ata mashi rai , gashi kuma ta shigo ko sallama batayi ba balle tabashi ha'kuri,

Baice mata komai ba tunda itama batayi mashi magana ba, yaci gaba da cin indomie ďin shi ranshi a 6ace,

Khady tana shiga bedroom ta dafe 'kirjin ta yana yake bugawa saboda tsoro,

Alwala tayi tazo tayi sallah tashiga kitchen dan tayi girki,

Shikam Ashraf yana gama cin indomie ďin shi ya ficewar shi daga gidan yana tunanin irin hali irin na khady,

Lokacin da Khady tagama girki ba daďewa Ashraf ya dawo ko kallon ta baiyi ba daman ya shigo da take away ďin shi anan ya zauna ya fara ci,

Ita kam khady tana ganin shigowar Ashraf tayi saurin zuwa dan ta ďauko mashi abinci Amma abunda yabata mamaki ganin Ashraf yana cin take Away kuma ko kallon ta baiyi ba,

Taji haushi sosai wato dan ya raina mata wayo shine zaije ya siyo take away bayan kuma yasan cewa tayi girki,

Ajiye mashi abincin tayi takoma ďayan kujerar tana kallon shi Wanda shi kuma hankalinshi baya kanta sai yayi kamar baisan da zaman ta ba,

Suna zaune a hakan sai yaji wayar Shi tana ringing, baiyi niyyar ďauka ba amma saboda ya cusama khady ba'kin ciki yayi saurin ďaukar wayar ,

"Hellooo sweetyna ya kike ?"

Gaban khady yayi mugun faďuwa jin ya kira wata a matsayin swty, 
Nana taji daďin sunan da  Ashraf ya kirata dashi dan haka ta 'kara kashe murya tace

"Honey ina lafiya , kaifa?  "
"Lafiya Lau nake ",

Anan Ashraf ya saki jiki yayita firan love da nana ba dan komai ba sai dan khady taji haushi,

Aiko khady ta sha'ka takaici ya ishe ta tarasa meyake yimata daďi, kawai saita tashi tashiga bedroom ďinta ta dauki phone ďinta takira nana,

Sai dai duk lokacin da khady takira nana sai taji number busy , abun yabata haushi kawai saita wurga phone ďin kan gado tayi kwanciyar ta tana sauraron firan da Ashraf yakeyi ta soyayya da nana,

Shikam Ashraf ko a jikinshi saida yagaji dan kanshi sannan ya kashe wayar tareda cewa barci yakeji ,

A inda yagama wayar anan yayi kwanciyar shi dan ya 'kudiri cewa sai khady ta gane kuskuren ta,

Khady idonta biyu har Ashraf yagama waya , tayi tunanin idan yagama waya zaizo wajenta ya kwanta Amma sai taji shiru baizo ba ,

Haka tayita juye juye kan gado ita kaďai, nan take sai taji kewar Ashraf,

Pillow ta ďauko ta runugume A jikin ta Amma dukda haka bataji yanda take so ba ,

A 6angaren Ashraf kuwa yana gama waya yayi kwanciyar shi, sai dai shima barcin ya'ki zuwa sai tunanin khady yakeyi, wata zuciyar tana cewa kaje kasame ta ai matar ka ce,

Wata zuciyar tayi saurin cewa nooo saina nuna mata fushi na , haka shima yayita juye juye yanajin kewar khady, haka shima yarasa abunyi saiya ďauko pillow kujera ya rungume a jikinshi,

Abunda yabashi haushi ko kaďan baiji sau'kin abunda yake damunshi ba,

Ita kam khady dataji bazata iya jurewa ba tayi jifa da pillow data rungume ta sauka kan gadon taje har falon inda Ashraf yake kwance,

Lokacin da Khady ta iso falon Ashraf bai sani ba yana rungeme da pillow, abunda yabawa Ashraf haushi ko kaďan bai samu sassauci ba daga rungumar da yayima pillow dan haka ya ďauki pillow yayi jifa dashi, Adai dai lokacin Khady ta 'karaso falon pillow sai akan ta ya faďa,

Saurin ja da baya tayi saboda taji tsoro saida taga ashe pillow ne sannan tunanin ta yakai cewa Ashraf ya jefo mata pillow saboda kartazo wajen Shi,

Ashraf yana kwance baisan da zuwan khady ba sai dai jin 'kamshin turaren ta yayi , saurin ďagowa yayi ya kalle ta yace

"Me kika zo yi anan ? "

Anan take khady ta daburce tarasa mezatace mashi kawai saita tsinci kanta da cewa

"Wallahi tsoro nakeji ban iya kwana ďaki ni kaďai inajin tsoro dan Allah kazo mu............



*inason ganin ruwan comments*





*UMMU meenal ce ✍🏻*

NAFI KARFIN SHI Part 11

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*


*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*ummu Meenal*


*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*

                              *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*


*DEDICATED*
*ANTY MAIMUNATH O. G*

*page 51_56*


*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

Ajiye wayar yayi yana tunanin duk wadda ta turo mashi text ďin nan to tasan khady, Amma idan batasan khady ba to yaza'ayi tasan Khady bata sona?,

Wurgar da wayar yayi kan kujera bai bata ansa ba kuma anan ya daina tunanin Texas ďin wayar , Kallon Khady ya'karayi sai yaga ita gaba ďaya hankalin ta yana kan wayar ta da alama chat takeyi,

Abun yabashi haushi gashi kuma ita yake jira dan yanason yau yakaita gidan iyayen shi zasu gaisa daganan ta wuce gidan su,

Ashraf ya tashi A zuciye yaje inda take ita kuma duk bata sani ba hankalin ga yana kan chat ďin da takeyi,

Fizge wayar yayi yana duban wayar dan yaga ko dawa take ,
Kallon screen ďin wayar yayi yaga ashe da nana take chat ,
Ran Ashraf ya 6aci sosai dan rainin hankalin yayi yawa,

Ace shi A matsayin shi mijin ta bazai faďa mata magana taji ba, ya hana ta duk wata hulďa da nana Amma bata daina ba, sannan yanzu ma A gabanshi take chat da nana har tana faďa mata sirrin zaman su ita kuma nana tana 'kara zuga ta,

Abunda ya 'kara bawa Ashraf haushi shine yanda Khady take bawa nana labarin kwanciyar Aurensu ita kuma nana tana tunzurata akan karta yarda ya 'kara kwanciya da ita,

Ashraf bai gama karantawa ba takaici ya cika shi baisan lokacin da ya buga wayar da 'kasa ba nan take ta tarwatse,

Khady cikin hasala ta mi'ke tsaye tace " lallai ma Ashraf dan bakasan darajar waya na bane shine zaka tarwatsa mun ko ? To wallahi saika biyani waya na kuma irin tawa nakeso dan karkaje kasiyomun wadda nafi 'karfin ",

Ashraf jin yayi kamar ya haďiye zuciya ya mutu saboda takaici, Kallon Khady yayi yace " Ni banace banason Ala'kar ki da nana ba ?   To kisani idan baki rabu da nana ba nan gaba ba, sai kinyi kuka da hawayen ki ",

Kallonshi tayi of and down tace " kai malam kasani ni anan gidan zaman iyaye na nakeyi ba wai dan ina Sonka ba , Dan haka baka isa kasamun dokoki ba inbi, kuma nana bazan rabu da ita ba ",

Tana cikin faďawa Ashraf banzayen maganganu saiga nana ta kirata da 'karamar wayar tace , Naga kin sauka babu ko sallama,
Khady ta kalli Ashraf tace " wallahi wannan ďan rainin hankalin ne ya tarwatsa mun waya ",

Ashraf ranshi A 6ace ya rasa abunda zaiyi A zuciyar Shi yana aiyana lallai dole ne ya raba khady da nana,
Kallon Khady yayi lokacin tagama waya da nana tana haďa wadda ya tarwatsa mata, Ashraf cewa yayi

" Khady daga yanzu ni Ashraf nace bazaki sake zuwa makaranta ba na hanaki zuwa skull ",

Gabanta ya faďi saboda khady A duniya tanason tayi karatu mai zurfi shiyasa bataso tayi aure yanzu ba,
Kallon fuskar shi tayi taga babu alamun wasa kuma taganshi cikin 6acin ran da bata ta6a ganinshi ba,

Zatayi magana Asraf ya ďaga mata hannu alamun tayi shiru, bata 'kara magana ba tashiga bedroom ta ďauko ďan 'karamin Gayle , Ashraf ya kalleta yace

" Ni A tsarina bazaki ta6a saka gyale ba A gida na , ina hijaban ki? "

Batace mashi komai ba ta koma ďaki tana gunguni taje ta ďauko hijabin ta na cikin lefe dan bata ta6a sawa ba,
Lokacin da Khady ta saka hijabin sai taganshi har 'kasa , tayi saurin kallon Ashraf wanda har yanzu babu walwala A fuskar shi, shi kuma ya ďauke kanshi,

(Masu 'korafi suna tambaya ta wai Ashraf Aikin me yakeyi to suyi ha'kuri na manta ban faďa maku aikin da yakeyi ba, Ashraf lauya ne kuma yana A 'kal'kashin wani ne, ina fatar kun gane? Yauwa😀)

Lokacin da su Khady suka fito gida napep suka hau da Ashraf yayi niyyar su hau mashin ďinshi sai tace ita bazata iya ba akwai sanyi shine suka hau napep,

Gidansu Ashraf suka fara zuwa , Ashraf yayi mata jagora har ďakin mamanshi dukda cewa tasan ko ina a cikin gidan ,

Khady cikin kunya ta gaishe da maman Ashraf, ita kuma maman Ashraf sai yaban khady takeyi irin yanda taga khady tana yimata ta zaci haka take yima ďan ta ,

'Ďakin matar yaya khady ta shiga dan su gaisa , aiko matar yaya taji daďin zuwan ta sai nan nan takeyi da khady, daga 'karshe kuma tarin'ka yimata nasiha akan tabi mijin ta, ita dai khady tana faďin to,

Lokacin da Khady ta fito zataje gidansu maman Ashraf ta kalli Ashraf tace " Ashraf kari'ke khady amana dan Allah, banyarda kacutar da ita ba ",

Ashraf yace " insha Allah mama bazaki samu matsala daga waje na ba ",  yana kaiwa nan yayi gaba baijira abunda zatace mashi ba,

Ita kam matar yaya kayan mata masu kyau ta haďawa khady tace ta shanye nan take cup take bu'kata,

Khady ta yamutse fuska tace " anty ni banason shan waďannan kayan, naji ance idan kasha namiji naci yakeyi maka ",

Matar yaya ta saki baki tana kallon khady, tace " haba khady karki zama ragguwa akan mijinki , duk lokacin da mijinki yazo maki da bu'katar shi koda ke baki bu'kata karki sake kinuna mashi cewa ke baki bu'kata, bari infaďa maki maza wahala sukeyi karki yarda Ashraf ya fita daga hannuki ",

Khady shiru tayi ta sunkuyar da kanta 'kasa , ita kuma matar yaya taci gaba da cewa

" koda mijinki bai nemeki ba ke kinemeshi, maza sunajin daďin matarsu ta nemesu ",

Khady tayi saurin ce " ta6 gaskiya bazan iya ba, inje in nemeshi ya rainani ",
Dariya matar yaya tayi tace " wallahi khady babu maganar cewa mijinki ya raina ki, kemafa kinada haqqi akanshi,  kuma shi namiji yanason kibashi girma ma'ana kirin'ka girmama shi ",

Khady tagaji da jin kalaman matar yaya dan haka tace " anty bara inje gidanmu sai idan mun haďu wata rana ",

Matar yaya saida ta tilasta Khady ta shanye zumar matan da tasa mata A cup,

Kallon Khady ta 'karayi tace " zan turo maki wasu abubuwan ta chat ",

Khady ta kwa6e fuska tace " Anty Ashraf ya tarwatsa mun waya😢 ",

"Saboda me khady ? Nasan akwai dalili "
" Anty wai kawai daga yaga ina chat da nana shine ya anshe ya tarwatsa mun waya ",

Tana maganar sai A kunnen Ashraf dan lokacin yana 'kofar falo yazo yace sutafi,

Yana shigowa khady tayi shiru tana hararan Ashraf,
Ashraf wanda har yanzu ranshi yana A 6ace yace " Ai bazaki 'kara yin wata waya mai chat ba tunda ke bakijin magana ",

Yana shiga ďakin ita kuma khady ta fita da sauri taje gidansu,

Matar yaya ta kalli Ashraf tace " haba Ashraf ni nasanka da ha'kuri da juriya to menene dalilin tarwatsa mata waya? "

Ashraf ya kalli matar yaya ya ďan ďaga murya alamun ya ďau zafi dayawa yace  " haba matar yaya wallahi abubuwan da khady take yimun Sun fara isa ta , wai ace muna tare da khady tana chat da nana har take faďa mata sirrin zaman auren mu ita kuma nana sai zugata takeyi irin yanda zata rin'ka gujemun da daddare , Ni kuma na tarwatsa wayar kuma karatun ta nace bazata 'kara zuwa ba ",

Matar yaya ta fahimci Ashraf Amma bata bashi haquri ba saboda taga ya ďau zafi dayawa dan haka batace komai ba , shi kuma Ashraf ya tashi yabar gidan ,

A gidansu khady anyi murna da ganin ta kamar wadda ta shekara, 'karfe biyar babanta yace takoma gidan ta, Ashraf shi yazo ya ďauke ta sukayi gidansu,

'Karfe goman dare Ashraf yana falo yana kallon news sai ga wani sa'kon ya shigo wayar shi, daman yasan da zuwan text ďin tunda duk dare da safe da rana sai anyi mashi ,

Tun baya dubawa har yazo yanzu yana dubawa, ďauko wayar yayi ya duba text ďin sai yaga an rubuta ,

*gani a kwance akan gado na ni kaďai, idan na runtse idanuwa na sai inajin kamar 'kirjin kane akan nawa kirjin , idan na buďe Idanuwa na sai inga kamar zanga kyakkyawar fuskar ka mai kyan gani, hmm idan ka aure ni zakaga kulawa sosai*

Ashraf yana gama karanta text ďin sai yaji damuwar shi ta ďan ragu Asalima sai yaji yana sha'awar khady lokacin da yake karanta inda text ďin yace 'kirji na da 'kirjinka sun haďu,

Kashe tv yayi saboda hankalinshi ya tafi kan khady, Lokacin da Ashraf ya shiga bedroom ya iske khady kwance gefen gado da alama ba barci takeyi ba,

Ashraf yana zuwa ya zauna kusa da ita khady tayi saurin kallonshi tace " meye haka ?"
"Idan na zauna kusa dake har saikin tambayi dalili "

Kafin Khady tayi magana Ashraf harya rungumeta yafara kissing ďin ta,  Khady tanajin Ashraf ya rungumeta sai taji wani shock A jikinta da zatayi mashi gardama saita fasa saboda taji daďin abunda yakeyi mata,

Ashraf ganin yau Khady batayi gardama ba ya ďanyi mamaki saboda yazaci yau sai yayi dagaske zaiyi sex da ita saboda ya tarwatsa mata waya,

Amma abun mamaki sai gata da kanta take 'kara turo mashi 'kirjin ta , Ashraf yaji daďin haka dan ya cafki bress ďin ta ya manna A bakinshi ďayan hannun shi yana 'kasan maranta ďayan kuma yana kan ďayan bress ďin ta bakinshi kuma ya manna A ďayan bress ďin ta,

Khady ta kusa ruďewa da irin salon da Ashraf yake mata , Ashraf yana ganin halin da khady take ciki ya ďauko hannunta ya ďora kan nipple ďin shi ,

A hankali ya fara nuna mata yanda zata yimashi yaji daďi, Ashraf ba 'karamin daďi yakeji ba idan yaji cewa khadyn shi ce take yimashi waďannan abubuwan masu wahalar fassarawa,

Ashraf kam iya ruďewa ya ruďe sosai yaji daďin da bai ta6aji ba , jikinshi har rawa yakeyi ya fara 'ko'karin shiga fadar khady,

Khady tayi saurin ri'ke hannunshi murya can 'kasa 'kasa tace " pls kayi A hankali dan kai sai kace da 'karfi zakayi "

"A hankali zanyi daman can kece kike kawo matsala shiyasa nakeyi da 'karfi ",





*Ummu meenal✍🏻*



*yawan comments yawan typing ehe*

NAFI KARFIN SHI part 10

*🍡🍡🍡NAFI K'ARFIN SHI🍡🍡🍡*

*NA MRS SADEEQ✍🏻*

*ummu Meenal*

*🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟*

                              *G.W.F*

*Home of gorgeous, intelligent and expert writers we the best among*

*DEDICATED*
*ANTY MAIMOUNATH O.G*

*Up*
      *Up*
            *Up*
*Sis naja'at Ina godiya da kulawar da kike nuna mun ha'ki'ka ke ta daban ce ina ro' kon Allah ya 'kara ďaukaka mun ke yabiya maki bu'katunko na alkhairi amin👏🏻*

*Tofa yau wannan shafin na manya ne , ina mai suna Ameena? Yaufa shafin na Amina ne, Allah yaja da ranki Amina Allah ya biya maki baqatunki Amina, Ni ďiyar Amina kuma uwar Amina na sadaukar da wannan shafin ga duk wani mai suna Amina , kar kiyi tantamar cewa anya Ummu meenal tabani shafin nan kuwa?  To kidaina tantama wannan page ďin nakine kyauta ga duk wani mai suna Amina ban cire kowa ba*

*INA GODIYA DA RUWAN COMMENTS*

*Nafi 'karfin shi fans group*
*Zauren sainah novel*
*Ummu Meenal and ruky grp*
*Anty maimunath o.g grp*
*ďan kishiya ta grp*
*Haďin Allah ne fan's*
*'Kaddar ce fan's grp*

*Da sauran groups duk ina godiya*

*Ina kira da babbar murya Akan waďanda nafita groups ďin su , inason kusan dalilin dayasa nafita groups,  wayana ne yake da matsala nauyi yayi mata yawa ina ina typing har sexing yakeyi shiyasa nafita bawai Dan banaso ba amma ina mai Baku haquri kuma insha Allah zaku samu cigaban littafi na a sauran group's*

*page 46-50*

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

Ashraf yaso yayi magana Amma bazai iya ba saboda halin daya shiga na shauqin qauna,

Ita kam khady har ta gaji da bawa Ashraf ha'kuri tafara kiran sunan Allah dan Shi kaďai zai iya ceton ta,

Boxer ďin shi ya cire idanuwan shi A lumshe itama yafara cire mata pant ďin jikin ta, hannunshi ta ri'ke tana girgiza mashi kai alamun ya daina duk da cewa babu haske A ďakin,

Khady ta ri'kema Ashraf hannu tana kuka cikin kuka tace "Ashraf banida lafiya kuma kasan da haka shine kake son 'kara maimaitawa kaji tsoron Allah Ashraf wannan shine son da kakeyi mun ",

Ashraf yanason yayi mata magana Amma ya kasa saboda yanda numfashin shi yake fizga kamar numfashin zai fita saboda haka yakasa yimata magana,

Khady kam tana nan ri'ke da hannun Ashraf tari'ke gam tana kuka tana bashi haquri,

Tausayi khady tabawa Ashraf dan haka baiyi mata gardama ba data ri'ke mashi hannu , sauka yayi A kan khady yaje can gefe gado ya kwanta yana numfashi sama-sama kuma numfashin sosai ,

Ashraf yana sauka kan khady tayi saurin sauka kan gadon tana kuka , cikin sauri qofar da zata fitar da ita falo Amma tana ta6a qofar taji ta A garqame kuma key ďin yana hannun Ashraf,

Bayanda zatayi haka ta juyo ta dawo kan gadon ta kwanta A gefen gadon ta qudundume jikin ta tana kuka ,

Shi kam Ashraf tunda ya 'Kyale khady numfashin shi yake neman fita dan abun sai qaruwa yakeyi sautin numfashin shi ya gauraye ďakin kuma yakasa magana shi kanshi Ashraf yana mamakin wannan abun dan bai ta6a yin irin haka ba,

Numfashin da Ashraf yakeyi ya fara damun Khady tun tana jin haushi har abun yazo yafara bata tsoro cikin ranta take cewa kar dai ace Ashraf mutuwa zaiyi,

Da sauri ta tashi zaune jin zuciyar ta tafara kirawa Ashraf mutuwa,  matsawa tayi sosai kusa da Ashraf ta haskashi da wayan ta taga idonshi biyu Amma da alama yana cikin wani hali,

Gabanta ya tsananta faďuwa saboda bata ta6a ganin Ashraf A cikin wannan halin ba, nan take sai taji yabata tausayi ,

Sajen fuskar shi ta ta6a tace " Ashraf meyake damunka ? "
Still yakasa yimata magana , hannun ta wanda ta ta6a sajen shi ya ri'ke gam yana kissing ďin shi,

Hakan yabawa khady mamaki , ace Wanda yake cikin wannan halin shine yake kissing ďin hannunta,  A fili kuwa cewa tayi

" Ashraf kai wane irin mutum ne dan Allah?  "

Jawota yayi ya manna ta A 'kirjinshi , Anan fa hankalin khady ya 'kara tashi saboda yanda zuciyar Ashraf take bugawa fal fal fal da sauri ,

Saurin kallon shi tayi ta mariraice murya tace " na shiga uku Ashraf meyake damun ka haka ?"

Hannun ta ya ďauko ya ďora akan joystick ďinshi,  Khady hankalin ta ya tashi jin cikakken namiji yana cikin wani hali da sauri ta ďauke hannun ta saita fashe da kuka saboda ta gane abunda Ashraf yake nufi,

Ashraf ya jawo ta jikinshi ya rungume yana Maida numfashi, Khady cikin kuka tace "Ashraf banaso akwai zafi dan Allah kayi haquri,

Bai kulata ba yaci gaba da sarrafa jikin ta daga 'karshe yaji bazai iya ha'kura ba anan yafara 'kokarin shiga fadar ta Amma still har yanzu wajen A matse yake daman wai jiya ba dauka ya iya shigar ta ba,

Wani irin daďi yaji daya shiga fadar khady yanajin shafa Ashraf babu namijin da yakai Shi morewa A gaskiya khady ta daban ce A cikin mata,

Ita kam khady tsoro yariga ya shigeta ga fargaban jiya aiko saita saka kuka tana bashi ha'kuri ,

Ashraf kuwa ko sauraron ta bayayi yaci gaba da sex ďinshi , dayaji  ta dameshi da kuka sai yasa bakinshi cikin nata yaci gaba da sex ďinshi,

Khady babu bakin kuka tunda bakinta yana cikin bakin Ashraf Amma duk da haka sai hawaye takeyi tana girgiza mashi kanta alamun ya daina,

Saida yayi release sannan ya Barta haka Amma duk da haka ya rungume ta tsamm A jikin shi,

Ashraf yana sauka kan khady ita kuma ta 6alla mashi harara tana faďin" Allah saiya sakamun tsakanina da kai ",
Kallonta yayi iya kar gaskiyar ta kenan wai Allah zai saka mata, Ashraf ya tallabo fuskar ta yace

"Haba an Khady karki zama ragguwa mana mijinki fa ba raggon namiji bane "

Kwa6e mashi hannu tayi dan taji haushin kalaman shi cikin kuka tace " daman wannan shine son da kake cewa kana yimun?  "
'Daga mata gira yayi alamun Eh ,

Kwa6e fuska tayi tace " to ni Allah ya sauwa'ke in zauna da kai ni kafi 'karfi na ",

Dariya Ashraf yayi yace " khady lada fa muke samu , ni ko yanzu ba gajiya nayi ba  so nake in 'kara, yafaďa yana 'kara rungeme ta jikin shi,

Idanuwan ta tazaro tace " Allah ya shiryeka Ashraf kuma wallahi bazanyi ba , kai bama zan 'karayi ba wannan ai mugunta ne ",

Dariya yayi hannunshi yana kan hips ďin ta yace  " matsoraciya to kwantar da hankalin ki wasa nake maki ",

Bata kulashi ba ta tashi ta shiga toilet A cewar idan yaga tayi wankan tsarki bazai 'kara wani round ďin ba,
Ashraf yana ganin khady ta shiga toilet shima yabita yana cewa dole sai A tare zasuyi wankan, *nikam ganin Sun shiga toilet a tare yasa nayi waje Da gudu dan banason ganin qwa6 qwa6*

Da safe khady da kanta ta haďa masu breakfast, taje takai mashi nashi ita kuma ta dawo falo da nata,
Ashraf ya kalleta yace " wai khady meyasa bakyason kihaďa mana abinci guri ďaya muci sai dai kibawa kowa nashi,  yakamata ace murinqa cin abinci tare ",

Ta6e baki tayi tace " gaskiya ni bazan iya cin abinci tare da kai ba , ko ka manta cewa basonka nakeyi ba ? "
"Oh sorry wallahi namanta cewa bakya sona ,Amma yanzu natuna babu damuwa kije kici naki ",

Tsaye tayi kanshi tace " Ashraf Naga fa kanason rainani da yawa , meye kuma na cewa kamanta bana sonka ? "

Ko kallonta baiyi ba yaci gaba da shan tea ďin shi yana haďawa da egg and break,

Haka ta gaji da tsayuwa takoma nata wajen inda ta ajiye breakfast ďin ta taciga ba daci,

Ashraf yana cikin breakfast ďin shi sai yaji text ya 'kara shigowa wayar shi ,daman tana kusa gareshi bai tsaya 6ata lokaci ba ya buďe text ďin saiya tuna da text ďin da akayi mashi jiya da new number,

Text ďin jiya yafara dubawa sai yaga an rubuta *Salam ya habyby na kyakkyawa A cikin jerin mazaje , Ashraf ina son kasani ina Sonka ina son zan aure ka inason zan yaye maka ba'kin cikin da matar ka take saka ka, Dan Allah nima ka soni ka 'kauna ce ni fiye da yanda yaya fahad yake nunama Amina , ( 'Kaddar ce na sis naja'at)*

Saurin kallon khady yayi sai yaga gaba ďaya hankalin ta baya kanshi dan haka saiya cigaba da ya duba na biyun,

*Ashraf idan har ka furta cewa bazaka aure ni ba baka sona to kasani zan kasance marainiya duk da cewa inada iyaye na suna A raye Amma zanfi Asma'u Maraici  (Gani ga wane na Aufana) idan har bana tare da kai to ni marainiya ce, daga new wife ďin ka by digress of god*

Ajiyar zuciya Ashraf yayi ya 'kara karanta text ďin karo na biyu , yana mamakin wadda ta turo mashi text ďin,

Ajiye wayar yayi yana tunanin duk wadda ta turo mashi text ďin nan to tasan khady, Dan idan bata San ta bazata gane cewa bata son Ashraf ba ,............

*Ummu Meenal ce✍🏻*

*Masoya na da ma'kiya na Dan Allah suyi haquri na rashin jina da zasuyi kwana biyu bawai Dan bana nan ba ina nan daram insha Allah, Amma dai zanje hutun TYPING na gode*